Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • JEI Da Abokan Hulɗar Sun Gudanar Da Aikin Shuka Itatuwa Domin Bikin Ranar Muhalli Ta Duniya Afrika
  • Za’ayi Jana’izar Marigayi Ali Khamenei a Tehran, Qom da Mashhad Afrika
  • An Fara Dawo Da Alhazain Najeriya Gida Afrika
  • Zargin Fitar Da Bayanan Masu Zabe A Najeriya Afrika
  • NAHCON Ta Fara Shirye-shiryen Dawowar Alhazai Afrika

Yakin Iran Da Isra’ila Da Amurka Zai Shafi Kasashen Afirka – Masana
Published: March 3, 2026 at 3:53 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ayayin da hankalin duniya ya karkata akan yakin da ya barke tsakanin Amurka da isra’ila da Kuma Kasar Jamhuriyar Musulunci ta Iran masana harkokin diplomasiyya na ci gaba da sharhi akan makomar kasashe irin na Africa akan wannan yaki,

Tun bayan kisan jagoran Addini na Kasar ta Iran dama wasu manyan Jami,an Gwamnatin Kasar ciki harda tsohon Shugaban Kasar Ahmadi Najad aka shiga fargaba akan yadda zata kasance da Kuma yadda yakin zai shafi Sauran kasashen duniya,

Tsohon jakadan Najeriya a Kasar Afrika ta Kudu Ambasada Ahmed Musa Ibeto yace ko shakka babu Wannan yaki zai shafi kasashen Afrika Musamman Najeriya ta fuskar tattalin Arziki saboda haka akwai bukatar karatun ta natsu.

Dr. Abubakar kawu Hassan Malami ne a kwalejin ilimi ta Ummaru sanda Ahmadu dake Birnin Minna yace lamarin ba karamin bala’i bane domin kuwa ya shafi Addini kai tsaye.

A yanzu dai lokaci ne yayi da sauran kasahen larabawa dake gabas ta tsakiya suyima kansu karatun ta natsu akan abinda yake faruwa da kasar ta irin da abaya kasar Amurka tayi Amfani da ita wajan tarwatsa kasar Iraqi wannan shine ra’ayin Dr. Ishaka Ibrahim na kwalejin ilimi ta jihar Neja.

Ayanzu dai masanan siyasar duniya na Ganin Koba komi Shugaban Amurka ya Fara cimma maradunsa na biyawa yahudawa Bukata kamar yadda ya dauko alkawari tunda farko kamar yadda Ambasada Ahmed Musa Ibeto ya bayyana.

Ayanzu dai kallo ya Koma gabas ta tsakiya ayayin da ake ci gaba da luguden wuta tsakanin kasar ta Iran da Isra’ela da kuma uwargijiyar Kasar yahudun Wato Amurka.

https://gtahausa.com/wp-content/uploads/2026/03/YAKIN-IRAN2-3-2026.mp3
Afrika, Amurka, Labarai, Najeriya, Sauran Duniya, Tsaro

Post navigation

Previous Post: Wasu Mayakan ‘Yan Tawaye Sunkai Hari Filin Jirgin Saman Kasar Kwango
Next Post: Hanyar Gombe Dukku Darazo Ta Zamo Abun Damuwa Ga Al’ummar Arewa Maso Gabashin Najeriya

Karin Labarai Masu Alaka

Rikicin Hakar Gwal Ya Janyo Hallaka Mutane 70 A Sudan Ta Kudu Afrika
Hamma Saleh Ya Yi Fatali da Bai Wa Pantami Takarar Gwamna a PDP Afrika
Ana Zargin Cewa ‘Yan Bindiga Biyun Nan Mambobin Kungiyar ISIS Ne Amurka
Iran Da Amurka Zasu Kulla Yarjejeniyar Nukiliya Amurka
Sakataren Tsaron Amurka Yace Baza’a Bayyana Bidiyon Kai Hari Akan Jirgin Ruwa Ba Amurka
Gwamnatin Kano Ta Kafa Kwamitin Dawo Da Kudaden Ma’aikata Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • JEI Da Abokan Hulɗar Sun Gudanar Da Aikin Shuka Itatuwa Domin Bikin Ranar Muhalli Ta Duniya
  • Mourinho Ya ƙara Ta’azzara Takaddamarsa Da Hukumomin ƙwallon ƙafar Turkiyya
  • Za’ayi Jana’izar Marigayi Ali Khamenei a Tehran, Qom da Mashhad
  • Lewandowski: Zan Kokarta Zura Kwallo Ta 90 Don Kafa Tarihi A Poland
  • An Fara Dawo Da Alhazain Najeriya Gida

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Matatar Man Dangote Zata Bada Kwangilar Sayar Da Gas Da Man Jirage Afrika
  • Amurka Zata Fice Daga Iran Cikin Gaggawa Afrika
  • “Yan Wasan Super Eagles Sun Karbi Alkawarin Da Gwamnati Tayi Musu AFCON 2023 Labarai
  • Shugaban Kasar Koriya Ta Arewa Ya Zamo Sakataren Jam’iya Mai Mulki Labarai
  • Gwamnatin Tarayya Ta Cire Sharadin Rubuta UTME Ga Masu Neman Shiga Kwalejojin Ilimi Afrika
  • ‘Yan Tawayen M23 Masu Samun Goyon Bayan Rwanda Basu Jamye A Ulvira Ba Labarai
  • Sojoji Sun Murkushe ‘Yan Bindiga A Jihar Sakkwato Labarai
  • Ga Fili Ga Doki Dambarwar APC Da ADC Najeriya
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.