Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Zelensky: Gabas Ta Tsakiya Na Iya Nuna Makomarmu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Mojtaba Khamenei Ya Zama Sabon Jagoran Jamhuriyar Musulunci ta Iran Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnatin Najeriya Taja Hankalin ‘Yan Najeriya Mazauna Iran Da Kasashen Larabawa Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnan Gombe Yace An Sace Yara 48 A Jihar Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • ‘Yan Bindiga Suna Cigaba Da Kashe Mutane A Garin Gwana Dake Jihar Bauchi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Yakin Iran Da Isra’ila Da Amurka Zai Shafi Kasashen Afirka – Masana
Published: March 3, 2026 at 3:53 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ayayin da hankalin duniya ya karkata akan yakin da ya barke tsakanin Amurka da isra’ila da Kuma Kasar Jamhuriyar Musulunci ta Iran masana harkokin diplomasiyya na ci gaba da sharhi akan makomar kasashe irin na Africa akan wannan yaki,

Tun bayan kisan jagoran Addini na Kasar ta Iran dama wasu manyan Jami,an Gwamnatin Kasar ciki harda tsohon Shugaban Kasar Ahmadi Najad aka shiga fargaba akan yadda zata kasance da Kuma yadda yakin zai shafi Sauran kasashen duniya,

Tsohon jakadan Najeriya a Kasar Afrika ta Kudu Ambasada Ahmed Musa Ibeto yace ko shakka babu Wannan yaki zai shafi kasashen Afrika Musamman Najeriya ta fuskar tattalin Arziki saboda haka akwai bukatar karatun ta natsu.

Dr. Abubakar kawu Hassan Malami ne a kwalejin ilimi ta Ummaru sanda Ahmadu dake Birnin Minna yace lamarin ba karamin bala’i bane domin kuwa ya shafi Addini kai tsaye.

A yanzu dai lokaci ne yayi da sauran kasahen larabawa dake gabas ta tsakiya suyima kansu karatun ta natsu akan abinda yake faruwa da kasar ta irin da abaya kasar Amurka tayi Amfani da ita wajan tarwatsa kasar Iraqi wannan shine ra’ayin Dr. Ishaka Ibrahim na kwalejin ilimi ta jihar Neja.

Ayanzu dai masanan siyasar duniya na Ganin Koba komi Shugaban Amurka ya Fara cimma maradunsa na biyawa yahudawa Bukata kamar yadda ya dauko alkawari tunda farko kamar yadda Ambasada Ahmed Musa Ibeto ya bayyana.

Ayanzu dai kallo ya Koma gabas ta tsakiya ayayin da ake ci gaba da luguden wuta tsakanin kasar ta Iran da Isra’ela da kuma uwargijiyar Kasar yahudun Wato Amurka.

https://gtahausa.com/wp-content/uploads/2026/03/YAKIN-IRAN2-3-2026.mp3
Afrika, Amurka, Labarai, Najeriya, Sauran Duniya, Tsaro

Post navigation

Previous Post: Wasu Mayakan ‘Yan Tawaye Sunkai Hari Filin Jirgin Saman Kasar Kwango
Next Post: Hanyar Gombe Dukku Darazo Ta Zamo Abun Damuwa Ga Al’ummar Arewa Maso Gabashin Najeriya

Karin Labarai Masu Alaka

Babban Sufeton ‘Yan Sandan Najeriya Ya Sauka A Mukaminsa Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Kasar Saudiya Zatayi Gwajin Noman Dabino A Kano Labarai
Ga Fili Ga Doki Najeriya
Babban Hafsan Tsaron Najeriya Ya Gargadi Masu Tayar Da Hankali Najeriya
Amurka Da Iran Zasu Tattauna A Kasar Oman Amurka
‘Yan Bindiga Sun Karya Alkawarin Dakatar Da Kai Hare Hare A Najeriya Labarai

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Yaki Ta Sararin Samaniya Ya Cigaba Tsakanin Amurka, Isra’ila Da Iran
  • Hanyar Gombe Dukku Darazo Ta Zamo Abun Damuwa Ga Al’ummar Arewa Maso Gabashin Najeriya
  • Yakin Iran Da Isra’ila Da Amurka Zai Shafi Kasashen Afirka – Masana
  • Wasu Mayakan ‘Yan Tawaye Sunkai Hari Filin Jirgin Saman Kasar Kwango
  • Prime Ministan Senegal Ya Bayyana Shirin Sauya Sheka

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Gwamnatin Afirka Ta Kudu Na Kokarin Kafa Wasu Dokoki A Kasar Labarai
  • Hafsan Sojin Najeriya: Samar Da Sabbin Wajen Horas Da Sojoji Zai Inganta Tsaro Tsaro
  • Kasashen Cambvodia Da Thailand Sun Kulla Yarjejeniyar Tsagaita Wuta Tsaro
  • Ukraine Ta Mika Wa Amurka Daftarin Yarjejeniya Da Rasha Sauran Duniya
  • An Kashe Sojojin Ukraine Dubu 55 A Kasar Rasha Afrika
  • Yawan Mai Da Kasashen OPEC Suke Hakawo Yayi Kasa Sosai Labarai
  • Majalisar Dattawar Najeriya Ta Amince Da Tura Sakamakon Zabe Ta Intanet Labarai
  • Gwamnatin Tarayya Ta Cimma Yarjejeniya Da Kungiyar Malaman Jami’oi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.