Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ƙungiyar ‘Yan Jarida (NUJ) A Bauchi Ta Yi Allah Wadai Da Mummunan Harin Da Jami’an ‘Yan Sanda Suka Kai Wa Daya Daga Cikin Mambobinta Labarai
  • An Kwace Nasarar Da Senegal Tayi na (CAF) An Ba Wa Maroko Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Zelensky: Gabas Ta Tsakiya Na Iya Nuna Makomarmu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Mojtaba Khamenei Ya Zama Sabon Jagoran Jamhuriyar Musulunci ta Iran Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Amurka Zata Kamallah Yaki Da Iran A Makonni Biyu Masu Zuwa
Published: April 1, 2026 at 5:34 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaba Donald Trump na Amurka ya fada jiya talata cewa, tayiwu Amurka ta kammala yakin Iran cikin makonni biyu zuwa uku.

“Zamu bar kasar nan bada jumawa,” Trump ya fadawa manema labarai a ofishin shugaban Amurka da ake kira Oval office, ya kara da cewa, zai iya kasancewa cikin mako biyu, ko mako biyu watakil uku.”

Wannan itace furuci shine karara da Trump ya bayyana anniyarsa na kawo karshen yakin na tsawon wata daya yanzu, mataki da ya sake fasalin yankin gabas ta tsakiya, ya kassara kasuwannin makamashi, kuma ya sauya alkiblar shugabancin sa na Amurka.

Shugaba Trump ya kara da cewa, Tehran bata bukatar ta kulla wata yarjejeniya da Amurka, domin kawo karshen yakin.

Maimakon haka, Trump yace sharadi ko bukatar kawo karshen yakin shine ganin an maida Iran cikin akurkin zamanin jahiliyyar ta yadda ba zata sake samun damar tunanin kera makaman Nukiliya ba.

Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Post navigation

Previous Post: Za’a Ninka Shekarun Kurkuku Ga Masu Aikata Luwadi A Senegal
Next Post: Kasashen Faransa Da Italiya Sun Nuna Rashin Amincewa Da Matakan Sojoji

Karin Labarai Masu Alaka

Harin Jirgi Maras Matuki Ya Hallaka Mutane A Sudan Labarai
“Yan Wasan Super Eagles Sun Karbi Alkawarin Da Gwamnati Tayi Musu AFCON 2023 Labarai
Aminu Tambuwal Ya Fice Daga PDP Ya Koma ADC Afrika
Rasha Takai Sabbin Hare-Hare Akan Wasu Biranen Ukraine Tsaro
‘Yan Bindiga Sun Jikkata Mutane A Arewacin Kasar Benin Afrika
Rwanda Zata Janye Dakaru Daga Mozambique Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Wani Dan Ta’adda Ya Hallaka ‘Yan Makaranta A Kasar Uganda
  • Sakataren Tsaron Amurka Ya Kori Shugaban Sojin Kasar
  • Kwararru Sun Nuna Damuwa Game Da Yakin Iran
  • Za’a Kada Kuri’a A Kwamitin Tsaro Na MDD Kan Yaki
  • Kasashen Da Dama Na Neman Hanyar Cigaba Da Dakon Makamashi

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • CAF Ta Fara Binciken Rikicin Bayan Wasa Tsakanin Algeria Da Najeriya Wasanni
  • Shugaban Kasar Iran Yace Kasar Bata Da Kiyayya Tsakaninta Da Amurkawa Afrika
  • Wasu Muhimman Abubuwa Da Najeriya Ba Zata Manta Da Su Ba A 2025 Labarai
  • Akwai Doka Mai Tsanani Wajen Mallakar Bindiga A Kasashen Yammacin Turai Labarai
  • Rasha Ta Yiwa Amurka Tayin Daina Bada Bayanan Sirri Afrika
  • Gwamnan Jihar Filato Ya Karbi Katin APC Labarai
  • Kocin Zambia Na Mata Ba Lafiya Labarai
  • Bana Ba Harka Ga ‘Yan-Wasan Kwallon Kafar Najeriya Wasanni
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.