Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ƙungiyar ‘Yan Jarida (NUJ) A Bauchi Ta Yi Allah Wadai Da Mummunan Harin Da Jami’an ‘Yan Sanda Suka Kai Wa Daya Daga Cikin Mambobinta Labarai
  • An Kwace Nasarar Da Senegal Tayi na (CAF) An Ba Wa Maroko Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Zelensky: Gabas Ta Tsakiya Na Iya Nuna Makomarmu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Mojtaba Khamenei Ya Zama Sabon Jagoran Jamhuriyar Musulunci ta Iran Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Wasu Mutane 15 Sun Rasa Rayukan Su A Gabashin Kwango
Published: April 2, 2026 at 8:10 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: April 3, 2026

A kalla mutane 15 suka rasa rayukan su a a gabashin Jamhuriyar Demokradiyar Congo a wani harin ‘yan ta’adda da ake zaton nada alaka da ‘yan kungiyar ISIS, a ranar Laraba, a cewar wasu jami’an lardin su hudu.

Harin ya afku wajajen karfe 7 na dare a kauyen Bafkwakoa dake yankin Mambasa, da Lardin Ituri, kusa da garin Niania a cewar jami’ai.

Baptiste Munyapandi, jami’in gwamnati mai gudanarwa na yankin Mambasa, yace zuwa yanzu hukumomi sun tabbatar da mutuwar mutane 15, ya kara da cewa ana ci gaba da binciko gawawwaki, kuma adadin mamatan zai iya karuwa. Hukumomin lardin sun shaidawa kamfanin dillancin labarai na Reuters cewa an samo gawawwakin mutane 20 zuwa yanzu.

Hukumomi sun dora alhakin harin kan dakarun ‘yan tawayen ADF na Uganda, wanda ISIS ke marawa baya.

Afrika, Labarai, Tsaro

Post navigation

Previous Post: Kungiyoyi Sunyi Hasashen Jinkiri A Bunkasar Tattalin Arzikin Kashen Afirka
Next Post: Congo Ta Kawo Karshen Cutar Kyandar Birai

Karin Labarai Masu Alaka

Isra’ila Zata Mamaye Lebanon Labarai
An Hana Yada Rahotannin Siyasa A Kasar Uganda Tsaro
An Kai Hari Kan Masu Hakar Ma’adanai A Kasar Mali Tsaro
An Kai Hari Babbar Tashar Iskar Gas A Iran Afrika
Kasar Ghana Ta Tono Gold Na Miliyoyin Kudade Kimiya
Trump Yace Amurka Ta Kai Hare-Hare Masu Yawa Akan ‘Yan Ta’adda A Najeriya Amurka

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Kungiyar HPV A Jihar Gombe Ta Jagoranci Yaki Da Karuwar Cutar Daji
  • Majalisar Dokokin Kamaru Ta Amince Da Wasu Sauye Sauye
  • Jami’an Tsaro Suna Farautar Wasu ‘Yan Ta’adda A Najeriya
  • Rasha Takai Hari Ukraine Da Jirgi Marar Matuki
  • Isra’ila Zata Kai Hari Cibiyar Makamashin Iran

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Amurka Ta Janye Sojojinta Daga Gabas Ta Tsakiya Amurka
  • Gwamnatin Tarayya Tana Neman Kudi Domin Aiwatar Da Kasafin Kudin 2026 Najeriya
  • Kasar Ukraine Tayi Watsi Da Shiga Kungiyar NATO Labarai
  • Bassirou: Tawagar Senegal Zasu Samu Kyautar Kudi Da Filaye Sakamakon Nasarar Da sukayi AFCON 2025 Wasanni
  • Shugaba Trump Yace Amurka Zata Janye Yaki Da Iran Afrika
  • Baital Malin Amurka Tace Sahannun Trump Zai Fito A Kudin Kasar Amurka
  • Mataimakin Shugaban Kasar Amurka Ya Gana Da Wasu Wakilai Amurka
  • Gwamnatin Somaliya Da MDD Sun Bayyana Cewa Kimanin Mutane Miliyan Shida Da Rabi Suna Fuskantar Barazanar Yunwa Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.