Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Tsohuwar Jarumar Kannywood Wasila Ismail Ta Rasu Afrika
  • Za’a Fassara Hudubar Arfa Da Harshen Hausa Afrika
  • An Kamallah Jigilar Alhazain Najeriya Domin Hajjin 2026 Afrika
  • Bola Ahmed Tinubu Ya Lashe Zaben Fidda Gwani Na Shugaban Kasa A Gombe Afrika
  • APC Ta Ayana Tsohon Gwamnan Bauchi M.A Abubakar A Matsayin Dan Takarar Gwamna Afrika

Amurka Da Jamhuriyar Dimokraɗiyya Kwango Sun Fara Wata Tattaunawa
Published: April 4, 2026 at 12:57 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Amurka da jamhuriyar demokuradiyyar kwango suna shawarwari domin kasar ta karbi ‘yan wasu kasashe da Amurka ta tusa keyar su, kamar yadda wasu majiyoyi biyu daga bangaren gwamnati suka gayawa kamfanin dilancin labarai na Reuters a Kinshasa, wadda shine irinsa a baya bayan nan da Amurka ta kulla da wasu kasashen Afirka da dama.

Shawarwarin da wasu majiyoyi uku na MDD, da wasu jami’an difilomasiyya da jami’an Amurka suka yi magana da su, ya nuna yadda gwamnatin Trump take ci gaba da dogaro da wasu kasashe wajen tusa keyar mutane da suka shiga Amurka ba bisa ka’ida ba, ko suka shigo amma suka yi zaman su ba tare da izini ba.

Galibi ana gudanar da wadannan shawarwari ba tare da an daga muriya ba, kuma jama’a basa sanin sharudda da suke kunshe a cikin irin wadan nan yarjejeniyoyi.

Wannan yana zuwa ne a kuma dai dai lokacin da Amurka take kokarin aiwatar yarjejeniyar zaman lafiya tsakanin Kwango da Rwanda, wanda zai baiwa Amurka damar samun ma’adinai daga kasar Kwangon.

Afrika, Labarai, Sauran Duniya

Post navigation

Previous Post: Shugaban Libya Ya Sayi Jirage Marasa Matuka
Next Post: Tashoshin Mai Basa Iya Loda Mai A Rasha

Karin Labarai Masu Alaka

An Garkame Wani Babban Soja A Kasar Australiya Afrika
Tattalin Arzikin Kasar Botswana Zai Farfado Afrika
Limamin Da Ya Ceci Kiristoci Lokacin Rikicin Addini A Jihar Filato Ya Rasu Labarai
Farashin Mai Ya Ragu A Kasuwar Duniya Amurka
Fafaroma Leo Zai Ziyarci Kasashen Afirka Amurka
Anyi Jana’izar Mahaifiyar Nasiru El Rufai A Abuja Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Tsohuwar Jarumar Kannywood Wasila Ismail Ta Rasu
  • Za’a Fassara Hudubar Arfa Da Harshen Hausa
  • An Kamallah Jigilar Alhazain Najeriya Domin Hajjin 2026
  • Bola Ahmed Tinubu Ya Lashe Zaben Fidda Gwani Na Shugaban Kasa A Gombe
  • APC Ta Ayana Tsohon Gwamnan Bauchi M.A Abubakar A Matsayin Dan Takarar Gwamna

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Na Duke Tsohon Ciniki Shirye-Shirye
  • Kasar Togo Ta Kori Paul Henri Damiba Zuwa Kasar Sa Ta Haihuwa Afrika
  • Jamhuriyar Nijar Ta Dakatar Da Bawa Amurkawa Visa Afrika
  • An Kashe Falatsinawa Biyar A Wani Hari Da Isra’ila Takai Wata Makaranta A Gaza Tsaro
  • Yan Najeriya na ci gaba da maida martani akan sabuwar dokar zabe da majalisar Dattawan kasar ta Amince dashi Najeriya
  • Hukumar EFCC Ta Kwace Gidan Tsohon Antoni Janar Abubakar Malami Najeriya
  • Rasha Takai Mummunan Hari Birnin Kyiv Afrika
  • Rundunar Operation Endurance Peace Ta Gano Wajen Kera Makamai A Jihar Filato Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.