Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Tinubu Ya Nuna Alhinin Rasuwar Janar Rabe Abubakar, Ya Jajanta wa Iyalansa Afrika
  • Ahmed Gara Ya Kaddamar da Kofin Sarkin Gombe, Ya Jaddada Bunƙasa Matasa Afrika
  • Janar Rabe Abubakar Ya Mutu A Tsare A Hannun Masu Garkuwa Da Mutane Afrika
  • Anyi Jana’izar Dan Majalisar Wakilai Yaya Bauchi Tongo Afrika
  • Dan Majalisar Wakilai Yaya Bauchi Tongo Ya Rasu A Abuja Bayan Doguwar Jinya Afrika

Hukumar EFCC Ta Kama Dan Kasuwa A Kamaru
Published: April 25, 2026 at 2:18 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumar taƙi da cin hanci da rashawa ta Najeriya (EFCC) ta kama wani ɗan kasuwa ɗan ƙasar Kamaru bisa zargin damfarar wani banki kuɗin da suka kai kimanin Naira biliyan 1.5.

Wata majiya ta rawaito cewa jami’an reshen EFCC na Legas ne suka kama mutumin mai shekaru 47 a ranar Alhamis a yankin Ikorodu, bayan gudanar da bincike.

Rahotanni sun nuna cewa wanda ake zargin na cikin wata ƙungiyar masu damfara ta ƙasashe daban-daban da ke aikata laifin amfani da katunan banki (credit card fraud).

Binciken EFCC ya gano cewa mambobin ƙungiyar kan buɗe asusun banki a Najeriya, su samu katunan ATM da lambobin sirri (PIN), sannan su tafi wasu ƙasashe makwabta inda suke amfani da katunan wajen aikata zamba a kan asusun kwastomomi masu kuɗi.

Hukumar ta ce za ta gurfanar da wanda ake zargin a gaban kotu da zarar an kammala bincike.

Afrika, Labarai, Najeriya, Tsaro

Post navigation

Previous Post: Al’ummar Jihar Nasarawa Suna Cecekuce Bisa Tsaida Aliyu Wadada Takarar Gwamna
Next Post: Gwamnatin Najeriya Ta Samar Da Wuta Mai Aiki Da Hasken Rana A Jami’ar ADUSTECH

Karin Labarai Masu Alaka

Sojoji Sun Murkushe ‘Yan Bindiga A Jihar Sakkwato Labarai
Matsayar Iran Na Kera Makamin Nuclear Bazai Sanja Ba Afrika
Wani Alkali A Kotun Amurka Ya Dakatar Da Kudurin Shugaba Trump Afrika
Harin Da Israela Ta Kai Gaza Yayi Ajalin Mutane 27 Da Yara Uku Labarai
Zargin Tauye Ka’idojin Zabe: Malam Pantami Ya Janye Daga Takara Afrika
Sanata Goje: Sakamakon Zaben Daga Abuja Zai Fito Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Hukumar Raya Birane Ta Rushe Gine-Ginen Da Suka Keta Dokokin Tsara Birane A Gombe
  • Tinubu Ya Nuna Alhinin Rasuwar Janar Rabe Abubakar, Ya Jajanta wa Iyalansa
  • Ahmed Gara Ya Kaddamar da Kofin Sarkin Gombe, Ya Jaddada Bunƙasa Matasa
  • Janar Rabe Abubakar Ya Mutu A Tsare A Hannun Masu Garkuwa Da Mutane
  • Anyi Jana’izar Dan Majalisar Wakilai Yaya Bauchi Tongo

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Mutane Kusan 30 Ne Suka Mutu a Nguru Dake Jihar Yobe Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Shugaban Amurka Donald Trump Yace Bai Taba Shiga Jirgin Jeffrey Epstein Ba Labarai
  • Senegal Ta Lashe Gasar Kofin Nahiyar Afirka Afcon 2025. Wasanni
  • Kotun Kasar Rasha Ta Daure Dan Kasar Belarus Shekarar 22 A Kurkuku Labarai
  • ECOWAS Zata Taimakawa Kasar Benin Da Dakarun Soji Afrika
  • Masar Ta Jibge Jiragen Yaki Marasa Matuka Afrika
  • Shirin Safe 0500 UTC Yau Juma’a 11.21.2025 Rediyo
  • Isra’ila Ta Kai Hari Cibiyar Makamashin Nukiliyar Iran Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.