Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • ’Yan Sandan Gombe Sun Kama Wanda Ake Zargi Da Garkuwa Da Mutane Da Dillalin Miyagun Ƙwayoyi Afrika
  • Gwamnan Gombe Ya Rantsar Da Sabbin Manyan Sakatarori 19 Afrika
  • CBCN Ta Ce Za Ta Ci Gaba Da Goyon Bayan Tinubu A Zaɓen 2027 Afrika
  • Gwamna Bala Mohammed Ya Miƙa Ta’aziyyar Rasuwar Abdullahi Sule Madaki Afrika
  • Al’ummar Wajari Sun Amfana Da Gyaran Cibiyar Kiwon Lafiya Matakin Farko Afrika

Athletic Club Ta Doke Atlético Madrid 3-0, Julian Alvarez Ya Koma Wasa
Published: September 5, 2026 at 5:27 PM | By: Bala Hassan

Athletic Club ta lallasa Atlético Madrid da ci 3-0 a filin San Mamés, a wasan mako na hudu na La Liga.

Nico Williams da Robert Navarro ne suka zura wa Athletic kwallaye biyu jim kadan bayan fara rabin lokaci na biyu, kafin Oihan Sancet ya ci ta uku a minti na 90.

Bayan da kungiyarsa ta shiga matsala, kocin Atlético Madrid, Diego Simeone, ya yi sauye-sauye hudu lokaci guda, inda ya shigar da Julian Alvarez, Koke, Cuti Romero da Arnau Ortiz domin neman dawowa wasan.

Wasan ya kasance na farko da Julian Alvarez ya buga tun bayan da aka warware cece-kucen da suka dabaibaye makomarsa a Atlético Madrid.

Sai dai dawowar dan wasan na Argentina ba ta sauya yanayin wasan ba, yayin da Athletic Club ta ci gaba da mamaye wasan har ta samu nasara mai karfi da ci 3-0.

Wasanni

Post navigation

Previous Post: Jihar Filato Ta Rufe Makarantu Don Dakile Yaduwar Diphtheria
Next Post: Diphtheria: Mutane 23 Sun Mutu A Jihar Filato

Karin Labarai Masu Alaka

Nigeria Ta Samu Tikitin Gasar Wasan Beach Volleyball A Olympics Los Angeles 2028 Wasanni
Kano Pillars Ta Doke Ikorodu City Wasanni
UEFA Tana Shirin Janye Barazanar Kauracewa Gasar FIFA Wasanni
Ahmed Musa, Yayi Ritaya A ƙwallon ƙasa Da ƙasa Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Bana Ba Harka Ga ‘Yan-Wasan Kwallon Kafar Najeriya Wasanni
Wikki Tourists FC: Ta Yi Sabbin ‘Yan Wasa Uku Wasanni

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • ’Yan Sandan Gombe Sun Kama Wanda Ake Zargi Da Garkuwa Da Mutane Da Dillalin Miyagun Ƙwayoyi
  • Gwamnan Gombe Ya Rantsar Da Sabbin Manyan Sakatarori 19
  • CBCN Ta Ce Za Ta Ci Gaba Da Goyon Bayan Tinubu A Zaɓen 2027
  • Gwamna Bala Mohammed Ya Miƙa Ta’aziyyar Rasuwar Abdullahi Sule Madaki
  • Al’ummar Wajari Sun Amfana Da Gyaran Cibiyar Kiwon Lafiya Matakin Farko

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Yanbindiga sun Kashe kimanin mutane 30 a yankin kayama ta Jihar kwaran Najeriya Najeriya
  • Gwamnatin Filato Ta Gurfanar Da Maharan Rukuba A Kotu Afrika
  • Atiku Ya Zargi Gwamnati Da Kama ‘Yan Adawa Labarai
  • Ɗan Jaridar Amurka Ya Kalubalanci Gwamnatin Najeriya Kan Rashin Ingantattun Filayen Wasanni Wasanni
  • Ana Zargin Tsohon Shugaban Kasar Philippines Da Ta’addaci A Lokacin Mulkinsa Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Venezuela Ta Sako Karin Mutanen Da Take Tsare Dasu Labarai
  • Kawayen Amurka Bazasu Shiga Matakin Shugaba Trump Ba Amurka
  • An Gudanar Da Jana’izar ’Yan Jaridan Da Suka Rasu A Jihar Gombe Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.