Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Zelensky: Gabas Ta Tsakiya Na Iya Nuna Makomarmu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Mojtaba Khamenei Ya Zama Sabon Jagoran Jamhuriyar Musulunci ta Iran Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnatin Najeriya Taja Hankalin ‘Yan Najeriya Mazauna Iran Da Kasashen Larabawa Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnan Gombe Yace An Sace Yara 48 A Jihar Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • ‘Yan Bindiga Suna Cigaba Da Kashe Mutane A Garin Gwana Dake Jihar Bauchi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

An Tura Rundunar Tsaron Sham Zuwa Kakarshin Ikon Kurdawa
Published: February 2, 2026 at 5:05 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

An tura rundunar dakarun tsaron kasar Sham zuwa birnin dake karkashin ikon sojojin ‘yan tawayen Kurdawa a arewa maso gabashin kasar. Wannan na daga cikin yarjejeniyar tsagaita wuta da Amurka ke goyon baya na ganin an hade yankunan da Kurdawan ke da iko akai tare da fadar gwamnatin Damascus domin kasancewa karkashin gwamnati daya.

Yarjejeniyar ta tsagaita ci gaba da gwabza fada tsakanin gwamnatin shugaba Ahmed al-Sharaa da dakarun ‘yan tawayen Kurdawa na SDF, wadanda yankunan da suke da madafun iko a kai a gabas da arewacin kasar yanzu suka dawo karkashin ikon gwamnati.

Tsarin wanzar da zaman lafiyar da aka bayyana ranar Jumu’a na da aniyar bin matakan hadewa tsakanin rundunar sojin Sham da na mayakan Kurdawa. Amurka ta yi maraba da wannan a matsayin muhimmin mataki na tarihi da zai kawo hadin kai da sulhu a kasar Sham bayan da aka kwashe shekaru 14 ana yakin basasa.

Labarai, Sauran Duniya

Post navigation

Previous Post: An Gurfaranar Da Wadanda Ake Zargi Takai Hari Gaban Kotu
Next Post: Jami’an Tsaron Pakistan Sun Hallaka ‘Yan Ta’adda

Karin Labarai Masu Alaka

Kasar Habasha Ta Cimma Matsaya Da Masu Binta Bashi Afrika
Indonesia Zata Kafafa Rundunar Kiyaye Zaman Lafiya A Gaza Labarai
Ethiopia Tana Horas Da Dakarun RSF A Wani Sansani Afrika
Farashin Mai Ya Tashi A Kasuwannin Duniya Labarai
Hukumar Zaben Najeriya Ta Sanar Da Ranar Zaben Shugaban Kasa Labarai
Iran Zata Mayarwa Amurka Martani Amurka

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Harin Iran A Kasar Saudiya Ya Haifar Da Tattaunawa Tsakanin Shugabanni
  • An Kaiwa Sojojin Ghana Hari Da Makami Mai Linzami
  • Kasar Ghana Zata Sauya Inda Take Kai Sarrafa Gwal
  • ‘Yan Bindiga Sun Hallaka Sojoji 15 Da Wasu Fararen Hula A Benin
  • Hukumomi A Kasar Syri Lanka Suna Kokarin Fidda Jirgin Yakin Iran Daga Kasar

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Hukumar Kula Da Makamashin Nukiliya Ta Duniya Zata Binciki Kasar Iran Afrika
  • Magajin Garin Istanbul Dake Kurkuku Ya Bukaci A Gudanar Da Zabe Labarai
  • Manchester United: Za Ta Nada Michael Carrick A Matsayin Kocin Riƙon ƙwarya Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • An Murkushe Wani Yunkurin Juyin Mulki A Jamhuriyar Benin Afrika
  • Jam’iyyar ADC Ta Karbi Peter Obi Da Wasu Manyan ‘Yan-Siyasa Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Amurka Ta Kulla Yarjejeniya Da Kasashe Hudu Domin Inganta Kiwon Lafiya Labarai
  • Sojoji Sun Yi Juyin Mulki A Guinea Bissau Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Farashin Gangar Mai Yayi Gagarumar Fadi A Kasashen Duniya Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.