Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Maikaba Ya Yi Murabus A Matsayinsa Kocin Wikki Tourist FC Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • NEDC : Zata Samar Da Cikekken Kulawa Wa ‘Yan Jaridar Da Sukayi Hatsari A Bauchi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnatin Trump Zata Kafa Kasuwar Ma’adanai Amurka
  • An Yanke Mishi Hukuncin Kisa Saboda Neman Kudin Aure Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Babban Malamin Musulunci Sheikh Usman Kusfa Zaria Ya Rasu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Ana Cigaba Da Samun Hare Hare Da Jiragen Marasa Matuki A Sudan
Published: February 9, 2026 at 9:57 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

A ranar Litinin shugaban rajin kare hakkin Majalisar Dinkin Duniya Volker Turk, ya ce hare-hare dake kashe mutane daga jirage mara matuki na drone suna ci gaba da afkuwa duk da rundunar sojojin Sudan sun kawo karshen mamayar da ‘yan tawayen RSF suka yi a biranen dake kudancin kasar.

Rundunar sojan Sudan sun ce sun kawo karshen kawanyar da dakarun ‘yan tawayen suka yiwa birnin al-Delani karshen watan Janairu, garin Kadugli kuma a farkon wannan watan, inda mazauna wajen suka sha fama da yunwa da rashin isassun magunguna saboda toshe hanyoyin shigowa da kayayyaki da ‘yan tawayen suka yi.

Amma duk da nasarar kwato biranen daga hannun ‘yan tawaye, duka bangarorin biyu na ci gaba da kai hare-hare ta jirage marasa matuki na drone, da yayi sanadiyyar rayuka, da kuma jikkatar fararen hula da dama, a cewar Mr Turk, lokacin da yake bayani ga Hukumar Kare Hakkin Dan Adam ta Majalisar Dinkin Duniya, a wata tattaunawa kan kasar Sudan a Geneva.

Labarai

Post navigation

Previous Post: Tattalin Arzikin Kasar Botswana Zai Farfado
Next Post: Kasashen Daular Larabawa Tare Da Saudiya Da Jordan Sunyi Allah Wadai Da kasar Israel

Karin Labarai Masu Alaka

Rikici Ya Lafa A Kasar Iran Bayan Daukar Matakai Labarai
Jirgin Sama Ya Fadi A Kano Labarai
Gwamnan Jihar Filato Ya Karbi Katin APC Labarai
Kungiyar Kiristoci Ta Wanke Gwamnan Bauchi Daga Zargin Ta’addanci Labarai
Hukumar Tsaron Civil Defence A Gombe Ta Samar Da Jami’ai Don Tabbatar Da Tsaro A Bukukuwan Karshen Shekara Labarai
Ambaliyar Ruwa Ya Tilastawa Dubban Jama’a Rasa Muhallensu A Morocco Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Muna Kokarin Kawo Karshen Cin Zarafin Jinsi A Gombe – Uwargidan Gwamna
  • Majalisar Dattawar Najeriya Ta Amince Da Tura Sakamakon Zabe Ta Intanet
  • Yeriman Ingila Ya Gana Da Yeriman Saudiya Mai Jiran Gado
  • Dubban Mutane Sunyi Zanga-Zanga A Kasar Australia
  • Bangladesh Tasamu Rangwamen Harajin Da Amurka Ta Kakaba Mata

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Hukumar Ƴan Sanda Ta Musanta Zargin Kashe Ɗan Achaba a Gombe Tsaro
  • Gobara Ta Tashi A Makarantar Koyon Jinyar Dabbobi Dake Jihar Kano Najeriya
  • GTA Hausa Logo
    Shirin Dare 2030 UTC Yau Juma’a 11.21.2025 Rediyo
  • Jakadan Amurka A Poland Ya Yanke Hulda Da Kakakin Majalisar Kasar Labarai
  • Anfara Tantance Lafiyar Maniyyatan Jihar Gombe Kiwon Lafiya
  • Makarantun Allo Zasu Yi Gogayya Da Na Boko Labarai
  • Shirin Safe 0500 UTC Yau Asabar 11.15.2025 Rediyo
  • Shugaba Tinubu Ya Umarci Janye ‘Yan Sanda Masu Gadin Ministoci Tsaro
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.