Sabon Ma’aikacin Tsaro Ne Ya Kashe Amurkawa
Mutumin nan da ya kai hari ya kashe Amurkawa uku, sojoji biyu da tafinta daya, a kasar Sham, bai jima da shiga aikin tsaro a kasar ba, inda watanni biyu da suka shige hukumar tsaron cikin gida ta kasar Sham ta dauke shi aiki a zaman mai gadi a wani sansanin soja. Amma da aka…
Ci Gaba Da Karatu “Sabon Ma’aikacin Tsaro Ne Ya Kashe Amurkawa” »

