Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Author: Aliyu Bala Gerengi

Kasar Kenya Zata Samar Da Makamashi
Published: December 16, 2025 at 2:31 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 16, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kasar Kenya Zata Samar Da Makamashi
Published: December 16, 2025 at 2:31 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kasar Kenya Zata Samar Da MakamashiPublished: December 16, 2025 at 2:31 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kenya ta sanya hanu kan wata yarjejeniyar samarda makamashi, tsakaninta da wata gidauniyar nahiyar Afirka da wani kamfanin India kan kudi dala miliyan dari uku da 11 don samarda tashoshin wutan lantarki guda biyu masu karfi, kamar yadda ma’aikatar kudin kasar ta fada. Kasar dake gabashin Afirka ta koma hada hanu da kamfanoni masu zaman…

Ci Gaba Da Karatu “Kasar Kenya Zata Samar Da Makamashi” »

Labarai

Karo Na Biyu Cikin Kwanaki 29 An Samu Gobara A Kasuwar Katako
Published: December 16, 2025 at 11:04 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 16, 2025

Posted on December 16, 2025December 16, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Karo Na Biyu Cikin Kwanaki 29 An Samu Gobara A Kasuwar Katako
Published: December 16, 2025 at 11:04 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 16, 2025
Karo Na Biyu Cikin Kwanaki 29 An Samu Gobara A Kasuwar KatakoPublished: December 16, 2025 at 11:04 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 16, 2025

Wakilin GTA Hausa “Amurka Ke Magana” a Gombe, Aliyu Bala Gerengi, ya rawaito cewa gobarar ta tashi ne a daren ranar Litinin, inda ake zargin matsalar lantarki ce ta haddasa ta, lamarin da ya jawo konewar shaguna da dama da kuma kayayyaki da darajarsu ta kai miliyoyin naira. Wannan iftila’i ya faru ne kwanaki 29…

Ci Gaba Da Karatu “Karo Na Biyu Cikin Kwanaki 29 An Samu Gobara A Kasuwar Katako” »

Labarai

Tsohon Alkalin Alkalai A Najeriya Ya Rasu Yana Da Shekaru 71
Published: December 16, 2025 at 10:39 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 16, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Tsohon Alkalin Alkalai A Najeriya Ya Rasu Yana Da Shekaru 71
Published: December 16, 2025 at 10:39 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Tsohon Alkalin Alkalai A Najeriya Ya Rasu Yana Da Shekaru 71Published: December 16, 2025 at 10:39 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Tsohon Alkalin Alkalai na Najeriya, Justice Tanko Muhammad, ya rasu. Rahotanni sun nuna cewa Allah ya karbi rayuwarsa ranar talata, inda ake ci gaba da nuna jimami da addu’a daga fannonin daban-daban na kasar. Justice Tanko Muhammad Dan Asalin garin Giade a jihar Bauchi ya rike mukamin Chief Justice na Najeriya daga shekarar 2019 zuwa…

Ci Gaba Da Karatu “Tsohon Alkalin Alkalai A Najeriya Ya Rasu Yana Da Shekaru 71” »

Labarai

Gwamnatin Kebbi Ta Samu Tankokin Yaki
Published: December 16, 2025 at 10:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 16, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Kebbi Ta Samu Tankokin Yaki
Published: December 16, 2025 at 10:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Kebbi Ta Samu Tankokin YakiPublished: December 16, 2025 at 10:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Rundunar ’Yan Sandan Najeriya ta miƙa motocin yaki masu sulke guda 13 ga Gwamnatin Jihar Kebbi, domin ƙarfafa yaƙi da ’yan bindiga da sauran laifuka a jihar. An miƙa motocin ne a Gidan Gwamnati da ke Birnin Kebbi, inda Kwamishinan ’Yan Sanda na jihar, CP Bello Sani, ya ce an turo su ne daga hedikwatar…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Kebbi Ta Samu Tankokin Yaki” »

Tsaro

Tinubu: Zamu Kara Kyautata Samar Da Kayan Aiki Ga Jami’an Tsaro
Published: December 16, 2025 at 7:43 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 16, 2025

Posted on December 16, 2025December 16, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Tinubu: Zamu Kara Kyautata Samar Da Kayan Aiki Ga Jami’an Tsaro
Published: December 16, 2025 at 7:43 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 16, 2025
Tinubu: Zamu Kara Kyautata Samar Da Kayan Aiki Ga Jami’an TsaroPublished: December 16, 2025 at 7:43 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 16, 2025

Shugaban Ƙasa Bola Tinubu ya jaddada ƙudurin gwamnatinsa na amfani da dukkan kayan aikin soji da na tsaro wajen yaƙi da ta’addanci, ’yan bindiga da sauran manyan laifuka da ke barazana ga zaman lafiyar Najeriya. Ya bayyana hakan ne a lokacin buɗe taron shekara-shekara na Babban Hafsan Sojin Ƙasa (COAS) da aka gudanar a Lagos,…

Ci Gaba Da Karatu “Tinubu: Zamu Kara Kyautata Samar Da Kayan Aiki Ga Jami’an Tsaro” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Tsaro

Rikici Ya Barke A Kano Bayan Kashe Wani Matashi Da Ake Zargi Da Kashe Ladani
Published: December 15, 2025 at 4:18 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 15, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Rikici Ya Barke A Kano Bayan Kashe Wani Matashi Da Ake Zargi Da Kashe Ladani
Published: December 15, 2025 at 4:18 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Rikici Ya Barke A Kano Bayan Kashe Wani Matashi Da Ake Zargi Da Kashe LadaniPublished: December 15, 2025 at 4:18 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Matasa a birnin Kano sun kashe wani matashi da ake zargi da kisan ladanin wani masallaci a Unguwar Hotoro dake birnin Kano, arewa maso yammacin Najeriya. Lamarin ya faru ne a unguwar Hotoro, inda bayanai suka tabbatar da cewa matashin ya yi wa ladanin, mai suna Zubairu Kasim, yankar rago ne da asubahin ranar Litinin…

Ci Gaba Da Karatu “Rikici Ya Barke A Kano Bayan Kashe Wani Matashi Da Ake Zargi Da Kashe Ladani” »

Najeriya

Hukumar Hisbah Ta Kona Barasar Dubban Nairori A Katsina
Published: December 15, 2025 at 10:17 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 15, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Hukumar Hisbah Ta Kona Barasar Dubban Nairori A Katsina
Published: December 15, 2025 at 10:17 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Hukumar Hisbah Ta Kona Barasar Dubban Nairori A KatsinaPublished: December 15, 2025 at 10:17 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumar Hisbah a jihar Katsina dake Najeriya ta gudanar da aikin ƙona giyar da aka kama a garin Bakori da ke shiyyar Funtua Sanarwar ta ce Kwamandan Hisbah na Karamar Hukumar Dandume, DC Bashir Lawal Balarabe, tare da sauran kwamandojin Hisbah na shiyyar Funtua, sun halarci taron inda suka jagoranci lalata giyar da aka kama….

Ci Gaba Da Karatu “Hukumar Hisbah Ta Kona Barasar Dubban Nairori A Katsina” »

Labarai, Najeriya

Dangote Ya Rage Farashin Mai A Najeriya
Published: December 15, 2025 at 10:08 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 15, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Dangote Ya Rage Farashin Mai A Najeriya
Published: December 15, 2025 at 10:08 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Dangote Ya Rage Farashin Mai A NajeriyaPublished: December 15, 2025 at 10:08 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Aliko Dangote, shugaban masana’antun kamfanonin Dangote, Alhaji Aliko Dangote, ya zargi Shugaban Hukumar Kula da Harkokin Man Fetur ta (NMDPRA), Farouk Ahmed, da cin hanci, yana mai cewa ya biya dala miliyan 5 a matsayin kuɗin makarantar sakandare ga ’ya’yansa huɗu a ƙasar Switzerland. Dangote ya yi zargin ne a yayin wani taron manema labarai…

Ci Gaba Da Karatu “Dangote Ya Rage Farashin Mai A Najeriya” »

Labarai, Najeriya

Gwamnatin Tarayya Na Kokarin Hana Demokraɗiyya A Najeriya
Published: December 15, 2025 at 9:58 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 15, 2025

Posted on December 15, 2025December 15, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Tarayya Na Kokarin Hana Demokraɗiyya A Najeriya
Published: December 15, 2025 at 9:58 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 15, 2025
Gwamnatin Tarayya Na Kokarin Hana Demokraɗiyya A NajeriyaPublished: December 15, 2025 at 9:58 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 15, 2025

Gwamnatin tarayyar Najeriya na ƙoƙarin rushe dimokuraɗiyyar jam’iyyu masu yawa inji Shugabannin jam’iyyun adawa Gamayyar fitattun shugabannin adawa a Najeriya sun zargi Gwamnatin Tarayya ƙarƙashin Shugaba Bola Tinubu da amfani da hukumomin yaƙi da cin hanci, ciki har da EFCC, ’yan sanda da ICPC, wajen tsoratarwa da gallaza wa ’yan adawa. A cikin wata sanarwa…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Tarayya Na Kokarin Hana Demokraɗiyya A Najeriya” »

Siyasa

Sanyin Hunturu Yayi Ajalin ‘Yan Cirani A Morocco
Published: December 15, 2025 at 9:14 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 15, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Sanyin Hunturu Yayi Ajalin ‘Yan Cirani A Morocco
Published: December 15, 2025 at 9:14 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Sanyin Hunturu Yayi Ajalin ‘Yan Cirani A MoroccoPublished: December 15, 2025 at 9:14 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Sanyi mai tsanani ya kase wasu bakin haure ‘yan Afirka a kusa da bakin iyakar Morocco da Aljeriya. Kungiyoyin kare hakkin bil Adama a kasar dake Afirka ta Arewa sun bayyana wannan a matsayin babban abin damuwa kuma abinda ya keta ‘yancin zirga-zirgar murtane. Wata gamayyar kungiyoyin kare hakkin bil Adama a kasar Morocco, ta…

Ci Gaba Da Karatu “Sanyin Hunturu Yayi Ajalin ‘Yan Cirani A Morocco” »

Afrika

Posts pagination

Previous 1 … 108 109 110 … 118 Next

Sabbin Labarai

  • Muhimmin Sako Ga Alhazai Dake Kasar Saudiya
  • Tinubu Ya Lashe Zaɓen Fidda Gwanin APC Da Kuri’u Miliyan 11
  • Tsohuwar Jarumar Kannywood Wasila Ismail Ta Rasu
  • Za’a Fassara Hudubar Arfa Da Harshen Hausa
  • An Kamallah Jigilar Alhazain Najeriya Domin Hajjin 2026

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Majalisar Dottijan Najeriya Ta Amince Da Tura Sakamakon Zabe Ta Na’ura Labarai
  • Kasar Sham Ta Sanar Da Tsagaita Wuta Tsakaninta Da Kungiyar Kurdawa Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Kasuwannin Hannayen Jari Suna Fuskantar Durkushewa Sakamakon Matsin Lambar Shugaba Trump Amurka
  • Kocin Zambia Na Mata Ba Lafiya Labarai
  • Kudin Man Fetur Ya Karu Da Kashi 10 Cikin 100 Afrika
  • An Samar Da Dala Kusan Biliyan Biyu Don Yakar Polio Labarai
  • Tsohon Gwamnan Kano, Malam Ibrahim Shekarau Ya Koma Jam’iyyar APC Afrika
  • Shugaba Bola Tinubu Ya Saka Hannu A Dokar Zabe Najeriya
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.