Kasashen Thailand Da Cambodia Sun Amince Da Tsagaita Wuta
Kasashen Thailand da Cambodia sun amince da shirin tsagaita wuta ranar Asabar a karo na biyu a cikin watannin baya bayan nan, bayan kazamin yaki da kasahen biyu makwabtan juna suka gwabza, a yankin kudu maso gabashin Asia. Shirin tsagaita wutar yana aiki, kamar yadda kakakin ma’aikatar tsaron Thailand Admiral Suran Kongsiri ya gayawa kamfanin…
Ci Gaba Da Karatu “Kasashen Thailand Da Cambodia Sun Amince Da Tsagaita Wuta” »

