Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Afrika

Malaman Addinin Musulunci Da Kirista Sunyi Bikin Cika Shekara 15 Na Iftar A Najeriya
Published: February 27, 2026 at 5:03 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 27, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Malaman Addinin Musulunci Da Kirista Sunyi Bikin Cika Shekara 15 Na Iftar A Najeriya
Published: February 27, 2026 at 5:03 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Malaman Addinin Musulunci Da Kirista Sunyi Bikin Cika Shekara 15 Na Iftar A NajeriyaPublished: February 27, 2026 at 5:03 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Tsohon Ministan Matasa da Wasanni a Najeriya Solomon Dalung, ya jagoranci tawagar fitattun Malaman Kirista daga Arewacin Najeriya zuwa taron buda bakin azumin Ramadan da aka gudanar a Kaduna, inda aka sake jaddada al’adar shekaru 15 na ƙarfafa zaman lafiya, haɗin kai da fahimtar juna tsakanin Musulmi da Kirista. Ana gudanar da wannan taro na…

Ci Gaba Da Karatu “Malaman Addinin Musulunci Da Kirista Sunyi Bikin Cika Shekara 15 Na Iftar A Najeriya” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Nishadi

Sanarwar MDD Ya Nuna Aniyar Mayakan RSF Na Kisan Kare Dangi
Published: February 26, 2026 at 8:57 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 26, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Sanarwar MDD Ya Nuna Aniyar Mayakan RSF Na Kisan Kare Dangi
Published: February 26, 2026 at 8:57 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Sanarwar MDD Ya Nuna Aniyar Mayakan RSF Na Kisan Kare DangiPublished: February 26, 2026 at 8:57 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Tarzomar da mayakan wucin gadi a Sudan da ake kira RSF a takaice suka yi a birnin al-Fashir, yana dauke dukkan alamomi na “kisan kare dangi,” kamar yadda ministocin wasu kasashen waje a hukumar kula da hakkin Bil’adama na MDD suka fada a cikin wata sanarwa da suka sake ranar Alhamis. Gungun kasashen sun sunyi…

Ci Gaba Da Karatu “Sanarwar MDD Ya Nuna Aniyar Mayakan RSF Na Kisan Kare Dangi” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

‘Yan Kasashen Afirka Da Dama Suna Fafatawa Da Rasha A Yaki Da Ukraine
Published: February 26, 2026 at 10:35 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 26, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ‘Yan Kasashen Afirka Da Dama Suna Fafatawa Da Rasha A Yaki Da Ukraine
Published: February 26, 2026 at 10:35 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
‘Yan Kasashen Afirka Da Dama Suna Fafatawa Da Rasha A Yaki Da UkrainePublished: February 26, 2026 at 10:35 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Fiye da ‘yan Afirka 1,700 ne ke fafatawa da Rasha a yakin da take yi a Ukraine, in ji ministan harkokin wajen Ukraine Andri Sybiha a ranar Larabar da ta gabata, inda ya kara da cewa Moscow na amfani da yaudara wajen yaudararsu. Da yake magana tare da takwaransa na Ghana, Sybiha ya ce ana…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Kasashen Afirka Da Dama Suna Fafatawa Da Rasha A Yaki Da Ukraine” »

Afrika, Labarai, Tsaro

Jirgi Marar Matuki Yayi Ajalin A Kallah Mambobin M23 9 Tare Da Kashe Kakakin Rundunar
Published: February 26, 2026 at 5:04 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 26, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Jirgi Marar Matuki Yayi Ajalin A Kallah Mambobin M23 9 Tare Da Kashe Kakakin Rundunar
Published: February 26, 2026 at 5:04 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Jirgi Marar Matuki Yayi Ajalin A Kallah Mambobin M23 9 Tare Da Kashe Kakakin RundunarPublished: February 26, 2026 at 5:04 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Harin da jirgin mara matuki da ya kashe kakakin rundunar M23 Willy Ngoma a gabashin Kongo cikin wannan mako ya yi sanadin mutuwar akalla mutane tara, amma bai samu nasara kan kwamandan sojojin na ‘yan tawayen, wanda ya tsira da ransa, kamar yadda wasu majiyoyi hudu suka shaida wa kamfanin dillancin labarai na Reuters. Harin…

Ci Gaba Da Karatu “Jirgi Marar Matuki Yayi Ajalin A Kallah Mambobin M23 9 Tare Da Kashe Kakakin Rundunar” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Afirka Ta Kudu Ta Kubutar Da ‘Yan Kasar Da Suke Taya Sojojin Rasha Yaki
Published: February 25, 2026 at 12:45 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 25, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Afirka Ta Kudu Ta Kubutar Da ‘Yan Kasar Da Suke Taya Sojojin Rasha Yaki
Published: February 25, 2026 at 12:45 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Afirka Ta Kudu Ta Kubutar Da ‘Yan Kasar Da Suke Taya Sojojin Rasha YakiPublished: February 25, 2026 at 12:45 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Afirka ta Kudu ta kubutar da wasu ‘yan kasar su 11 da aka rude su zuwa su taya sojojin Rasha fada a yakin ta da take yi da kasar Ukraine. Ana sa ran mutanen zasu dawo gida nan ba da jimawa ba, a cewar shugan Afirka ta Kudu Cyril Ramaphosa a ranar Talata. Idan wadannan…

Ci Gaba Da Karatu “Afirka Ta Kudu Ta Kubutar Da ‘Yan Kasar Da Suke Taya Sojojin Rasha Yaki” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya

Harin Jirgi Marar Matuki Ya Kashe Kakakin ‘Yan Tawayen M23
Published: February 25, 2026 at 12:39 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 25, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Harin Jirgi Marar Matuki Ya Kashe Kakakin ‘Yan Tawayen M23
Published: February 25, 2026 at 12:39 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Harin Jirgi Marar Matuki Ya Kashe Kakakin ‘Yan Tawayen M23Published: February 25, 2026 at 12:39 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kakakin kungiyar ‘yan tawaye ta M23 da ke gwabza fada da rundunar sojin jamhuriyar Demokradiyar Congo, Willy Ngoma ya rasa ran sa biyo bayan wani hari daga jirgin sama mara matuki na drone a gabashin Congo a ranar Talata, a cewar wasu manyan jami’an kungiyar su biyu. Harin ya auku ne kusa da garin Rubaya…

Ci Gaba Da Karatu “Harin Jirgi Marar Matuki Ya Kashe Kakakin ‘Yan Tawayen M23” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya

Za’a Ninka Shekarun Zama A Gidan Kurkuku Ga Masu Auren Jinsi A Senegal
Published: February 25, 2026 at 12:34 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 25, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Za’a Ninka Shekarun Zama A Gidan Kurkuku Ga Masu Auren Jinsi A Senegal
Published: February 25, 2026 at 12:34 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Za’a Ninka Shekarun Zama A Gidan Kurkuku Ga Masu Auren Jinsi A SenegalPublished: February 25, 2026 at 12:34 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Prime ministan kasar Senegal, Ousmane Sonko ya nemi a dabbaka dokar da zata ninka zama gidan kurkuku daga shekara 5 zuwa 10 ga duk wadanda aka kama da yin auren jinsi, da sauran abubuwa da suka jibanci irin wannan halayya. Da yake jawabi ga majalisar kasar a ranar Talata, Sonko ya ce, dokar zata shafi…

Ci Gaba Da Karatu “Za’a Ninka Shekarun Zama A Gidan Kurkuku Ga Masu Auren Jinsi A Senegal” »

Afrika, Labarai

Dakarun Sakai A Kasar Sudan Sun Kashe Mutane 28 A Wani Farmaki
Published: February 25, 2026 at 9:42 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 25, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Dakarun Sakai A Kasar Sudan Sun Kashe Mutane 28 A Wani Farmaki
Published: February 25, 2026 at 9:42 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Dakarun Sakai A Kasar Sudan Sun Kashe Mutane 28 A Wani FarmakiPublished: February 25, 2026 at 9:42 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Dakarun sa kai a Sudan sun kai farmaki wani gari a lardin Darfur, inda wani basarake ke da karfin iko, har suka yi sanadiyyar rayukan mutane a kalla 28, a cewar Wasu kungiyar likitoci a ranar Talata. Dakarun sa kai na RSF sun tasamma garin Misteriha da ke arewacin lardin Dafur ranar litinin. Garin kuma…

Ci Gaba Da Karatu “Dakarun Sakai A Kasar Sudan Sun Kashe Mutane 28 A Wani Farmaki” »

Afrika, Labarai, Tsaro

Jami’an Shiga Da Fice A Afirka Ta Kudu Sun Tafka Badakalar Kudade
Published: February 23, 2026 at 6:16 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 23, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Jami’an Shiga Da Fice A Afirka Ta Kudu Sun Tafka Badakalar Kudade
Published: February 23, 2026 at 6:16 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Jami’an Shiga Da Fice A Afirka Ta Kudu Sun Tafka Badakalar KudadePublished: February 23, 2026 at 6:16 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wasu tsirarrun Jami’an shige da fice na Afirka ta Kudu sun yi amfani da matsayin su don cimma burin su ta hanyar karban kudade a wurin mutane suna sama musu visa da takardun zama a kasa, kamar yadda wani binciken gwamnati ya bankado a Ranar Litinin. Shugaban kasar Afirka ta Kudu Cyril Ramaphosa ne ya…

Ci Gaba Da Karatu “Jami’an Shiga Da Fice A Afirka Ta Kudu Sun Tafka Badakalar Kudade” »

Afrika, Labarai

Ana Tuhumar Dan Shugaba Robert Magabe Da Kisan Kai
Published: February 23, 2026 at 6:11 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 23, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ana Tuhumar Dan Shugaba Robert Magabe Da Kisan Kai
Published: February 23, 2026 at 6:11 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Ana Tuhumar Dan Shugaba Robert Magabe Da Kisan KaiPublished: February 23, 2026 at 6:11 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

An gurfanar da dan tsohon shugaban kasar Zimbabwe, Robert Mugabe a wata kotu a kasar Afrika ta Kudu ranar Litinin inda ake tuhumar sa da yunkurin aikata kisan kai, bayan da aka harbe, tare da raunata wani me kula da furanni a makon daya gabata a wani gida a birnin Johannersburg, inda dan Mugaben ke…

Ci Gaba Da Karatu “Ana Tuhumar Dan Shugaba Robert Magabe Da Kisan Kai” »

Afrika, Sauran Duniya

Posts pagination

Previous 1 2 3 … 16 Next

Sabbin Labarai

  • ‘Yan Uwa Musulmi A Jihar Gombe Sunyi Allah Wadai Da Kisan Ayatollah Khomeini
  • An Samu Kaburbura Biyu Dauke Da Gawarwaki 173 A Kasar Kwango
  • Yan Bindiga Suna Cigaba Da Kashe Mutane A Garin Gwana Dake Jihar Bauchi
  • Karancin Iskar Gas Kalubale Ne Ga Wutar Lantarki
  • Zelensky: Gabas Ta Tsakiya Na Iya Nuna Makomarmu

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Nasarawa Ce Zakara A Wasan Kwallon Kafa Ta Kurame 2025 Wasanni
  • Jami’an Tsaro: Babu Abun Tashin Hankali Kan Shawagin Jiragen Amurka Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Shugaba Tinubu Ya Gana Da Takwaransa Na Kasar Jamus Akan Sha’anin Tsaro Labarai
  • Ana Cigaba Da Ceto Masunta Daga Ruwa A Ghana Labarai
  • Lakurawa Sun Kashe A Ƙalla A Mutane 34 A Jihar Kebbi Labarai
  • Ronaldo Da Messi Ka Iya Hadu A Gasar Cin Kofin Duniya: Ta Ya Ya ? Wasanni
  • Shugaban Kasar Tunisiya Ya Tsawaita Dokar Da Baci A Kasar Labarai
  • Ministocin Kasar Asia Zasu Gudanar Da Taro A Kasar Malaysia Tsaro
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.