Amurka Zata Aika Jiragen Yaki Biyu Gabas Ta Tsakiya
Ranar Jumu’a ne wasu jami’an Amurka biyu suka shaidawa kamfanin dillacin labarai na Reuters cewa Amurka zata aike da jirgin ruwan dakon jiragen yakin ta dake yankin Carribean zuwa gabas ta tsakiya. Wannan zai kara Adadin jiragen zuwa biyu a yankin, daidai lokacin kuma da zaman zullumi yayi tsamari tsakanin Amurka da kasar Iran. Jirgin…
Ci Gaba Da Karatu “Amurka Zata Aika Jiragen Yaki Biyu Gabas Ta Tsakiya” »

