Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Tabbas Atiku Abubakar Ya Karbi Katin Jam’iyyar ADC
Published: November 24, 2025 at 2:58 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on November 24, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Tabbas Atiku Abubakar Ya Karbi Katin Jam’iyyar ADC
Published: November 24, 2025 at 2:58 PM | By: Yusuf Aliyu Harande
Tabbas Atiku Abubakar Ya Karbi Katin Jam’iyyar ADCPublished: November 24, 2025 at 2:58 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Tsohon mataimakin shugaban kasa Najeriya daga 1999 zuwa 2007 kuma Wazirin Adamawa Alh. Atiku Abubakar, ya shiga jam’iyyar ADC a hukumance, yau a karamar hukumar Jada dake Jihar Adamawa inda ya karbi Katin shi na zama dan jam’iyyar ADC. Atakaice dai sai yau Atiku ya bayyanar da inda alkibilar siyasar shi take a bana. Haka…

Ci Gaba Da Karatu “Tabbas Atiku Abubakar Ya Karbi Katin Jam’iyyar ADC” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Shugaba Tinubu Ya Umurci Janyewa Manyan Mutane ‘Yan Sanda
Published: November 24, 2025 at 3:36 AM | By: Nasiru Adamu Elhikaya | Updated: November 24, 2025

Posted on November 24, 2025November 24, 2025 By Nasiru Adamu Elhikaya No Comments on Shugaba Tinubu Ya Umurci Janyewa Manyan Mutane ‘Yan Sanda
Published: November 24, 2025 at 3:36 AM | By: Nasiru Adamu Elhikaya | Updated: November 24, 2025
Shugaba Tinubu Ya Umurci Janyewa Manyan Mutane ‘Yan SandaPublished: November 24, 2025 at 3:36 AM | By: Nasiru Adamu Elhikaya | Updated: November 24, 2025

Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya ba da umurnin janye jami’an ‘yan sanda masu tsaron lafiyar manyan mutane ko wasu kusoshi na gwamnati. A taro na musamman da babban sufeton ‘yan sanda IGP Kayode Egbetokun, manyan hafsoshin soja da daraktan jami’an tsaron farin kaya DSS, shugaban ya ce duk mai bukatar jami’ai masu damara don…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaba Tinubu Ya Umurci Janyewa Manyan Mutane ‘Yan Sanda” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

‘Yan Kungiyar Boko Haram Sun Yi Awon Gaba Da Mata 13 A Borno
Published: November 23, 2025 at 4:37 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on November 23, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on ‘Yan Kungiyar Boko Haram Sun Yi Awon Gaba Da Mata 13 A Borno
Published: November 23, 2025 at 4:37 PM | By: Yusuf Aliyu Harande
‘Yan Kungiyar Boko Haram Sun Yi Awon Gaba Da Mata 13 A BornoPublished: November 23, 2025 at 4:37 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Wasu ‘yan bindiga dauke da makamai sunyi awon gaba da wasu mata 12 a karamar hukumar Askira Uba dake jihar Borno. ‘Yan bindiga da ake kyautata zaton ‘yan kungiyar Boko Haram ne suka sace kimanin mata 12 a Kauyen Huyum dake karamar hukumar Askira Uba a jihar Borno. Sace mutanen dai ya faru ne a…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Kungiyar Boko Haram Sun Yi Awon Gaba Da Mata 13 A Borno” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

‘Yan-Bindiga Sun Yi Awon Gaba Da Daliban St. Mary!
Published: November 21, 2025 at 4:08 PM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: November 21, 2025

Posted on November 21, 2025November 21, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on ‘Yan-Bindiga Sun Yi Awon Gaba Da Daliban St. Mary!
Published: November 21, 2025 at 4:08 PM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: November 21, 2025
‘Yan-Bindiga Sun Yi Awon Gaba Da Daliban St. Mary!Published: November 21, 2025 at 4:08 PM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: November 21, 2025

Wasu ‘yan bindiga sun auka Makarantar Sakandire ta St. Mary dake Garin Fafiri a Karamar Hukumar Agwara ta Jihar Nejan Nigeria inda sukayi awon gaba da Falibai da Malamai. Bayanai daga yankin na nuna cewa Maharan sun shiga Makarantar ne da Misalin Karfe biyu na daren Alhamis wayewar garin jumma’a inda suka harbi maigadin makarantar…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan-Bindiga Sun Yi Awon Gaba Da Daliban St. Mary!” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Nnamdi Kanu Zai Daukaka Kara Har Zuwa Kotun Koli
Published: November 21, 2025 at 4:50 AM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on November 21, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Nnamdi Kanu Zai Daukaka Kara Har Zuwa Kotun Koli
Published: November 21, 2025 at 4:50 AM | By: Yusuf Aliyu Harande
Nnamdi Kanu Zai Daukaka Kara Har Zuwa Kotun KoliPublished: November 21, 2025 at 4:50 AM | By: Yusuf Aliyu Harande

Mukarraban shugaban ‘yan awaren Biyafara Nnamdi Kanu sun yi alwashin daukaka kara biyo bayan yanke ma sa hukuncin daurin rai da rai a babbar kotun tarayya ta yi. Daya daga lauyoyi na kan gaba wajen kare Kanu, Aloy Ejimakor ya bayyana wannan muradi da zayyana cewa har kotun koli za su iya zuwa don bin…

Ci Gaba Da Karatu “Nnamdi Kanu Zai Daukaka Kara Har Zuwa Kotun Koli” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Kotun Tarayya Ta Yankewa Nnamdi Kanu Daurin Rai-da-Rai
Published: November 20, 2025 at 5:25 PM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: November 21, 2025

Posted on November 20, 2025November 21, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Kotun Tarayya Ta Yankewa Nnamdi Kanu Daurin Rai-da-Rai
Published: November 20, 2025 at 5:25 PM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: November 21, 2025
Kotun Tarayya Ta Yankewa Nnamdi Kanu Daurin Rai-da-RaiPublished: November 20, 2025 at 5:25 PM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: November 21, 2025

Wata kotu a Najeriya ta yanke hukumcin daurin rai da rai a gidan kurkuku, a kan madugun kungiyar ‘yan awaren nan ta Biafra, ta kudu maso gabashin Najeriya, Nnamdi Kanu, bayan da ta same shi da dukkan laifuffuka guda 7 da aka tuhume shi da aikatawa da suka shafi ta’addanci. Mai shari’a Ja’es Omotosho na…

Ci Gaba Da Karatu “Kotun Tarayya Ta Yankewa Nnamdi Kanu Daurin Rai-da-Rai” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

An Kashe Mutum 2 Da Suka Ba ‘Yan-Matan (GGCSS Maga) Kariya!
Published: November 17, 2025 at 5:41 PM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: November 17, 2025

Posted on November 17, 2025November 17, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on An Kashe Mutum 2 Da Suka Ba ‘Yan-Matan (GGCSS Maga) Kariya!
Published: November 17, 2025 at 5:41 PM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: November 17, 2025
An Kashe Mutum 2 Da Suka Ba ‘Yan-Matan (GGCSS Maga) Kariya!Published: November 17, 2025 at 5:41 PM | By: Yusuf Aliyu Harande | Updated: November 17, 2025

A wani harin da ‘yan-bindiga suka kai a cikin daren jiya Assabar, wayewar garin yau Lahadi a wata sakandaren ‘Yan Mata dake garin Maga wato (GGCSS Maga) a karamar hukumar Danko/Wasagu a jihar Kebbi Yan Bindigar sunyi garkuwa da Dalibai Mata 25 tare da kisan Mataimakin Shugaban Makarantar. Al’umar garin Maga da  na Makarantar yanzu…

Ci Gaba Da Karatu “An Kashe Mutum 2 Da Suka Ba ‘Yan-Matan (GGCSS Maga) Kariya!” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Posts pagination

Previous 1 … 14 15

Sabbin Labarai

  • Fargaba Ta Karu Duk Da Tsagaita Wuta Tsakanin Iran Da Amurka
  • Kasashen Amurka,Israela Da Iran Sun Amince Da Dakatar Da Yaki
  • Gwamna Inuwa Yahaya ya Rusa Majalisar Zantaswa ta Jihar Gombe
  • Rundunar Sojin KTK Ta Harba Makami Teku
  • An Garkame Wani Babban Soja A Kasar Australiya

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Ƙungiyoyin Premier 17 Za Su Rasa ‘Yan Wasa 40 saboda Gasar AFCON 2025, Wasanni
  • Gwamnan Jihar Filato Ya Karbi Katin APC Labarai
  • ‘Yan Bindiga Sun Hallaka Mutane A Kauyuka Dake Yammacin A Najeriya Najeriya
  • Ghana Tayi Watsi Da Yarjejeniya Akan Hakar Ma’adanai Afrika
  • Ministan Harkokin Wajen Najeriya Yayi Murabus Afrika
  • Ba Shakka Najeriya Zata Iya Shiga Gasar Harbi Ta Duniya Wasanni
  • Najeriya: Ta Aiwatar Da Tsarin Ba Aiki Ba Albashi Ga Ma’aikata Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Amurka Ta Kama Wani Jirgin Dakon Mai Amurka
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.