Shari’ar Ta’addanci: Manyan Jagororin Ansaru Biyu Sun Amsa Laifi A Abuja
Manyan jagororin ƙungiyar Ansaru guda biyu sun amsa laifin ta’addanci a gaban Babbar Kotun Tarayyar Najeriya da ke Abuja, bayan sun sauya matsayinsu daga musanta tuhume-tuhume 32 da ake yi musu zuwa amsa laifin. Waɗanda suka amsa laifin sun haɗa da Mahmud Usman, wanda aka fi sani da Abu Bara’a, Abbas ko Mukhtar, wanda masu…
Ci Gaba Da Karatu “Shari’ar Ta’addanci: Manyan Jagororin Ansaru Biyu Sun Amsa Laifi A Abuja” »

