Hadakar Kungiyoyin Sauyin Yanayi Ta Bukaci ‘Yan Siyasa Su Dauki Matakan Kare Muhalli
Hadakar kungiyoyin da ke fafutukar kare muhalli da yaki da sauyin yanayi guda 50 a jihar Kaduna Dake Najeriya ta kaddamar da shirin #Vote4Climate, inda ta fara kai ziyara ga ‘yan takarar siyasa gabanin babban zaben shekarar 2027. Kungiyoyin na kokarin ganin an mayar da batun sauyin yanayi da kare muhalli cikin muhimman abubuwan da…

