Dalibin Jami’a Ya Rasa Ransa A Birnin Dakar Yayin Zanga Zanga
Wani dalibi ya rasa ransa a lokacin da daliban wata babbar jami’a dake Dakar, babban birnin kasar Senegal suka gudanar da zanga-zanga kan rashin basu tallafin kudin karatu akan lokaci, a cewar gwamnatin kasar ranar Litinin. Wani hoton bidiyo da kamfanin dillancin labarai na Reuters ya samo ya nuna wuta da hayaki sun mamaye saman…
Ci Gaba Da Karatu “Dalibin Jami’a Ya Rasa Ransa A Birnin Dakar Yayin Zanga Zanga” »

