Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Dalibin Jami’a Ya Rasa Ransa A Birnin Dakar Yayin Zanga Zanga
Published: February 11, 2026 at 9:52 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 11, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Dalibin Jami’a Ya Rasa Ransa A Birnin Dakar Yayin Zanga Zanga
Published: February 11, 2026 at 9:52 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Dalibin Jami’a Ya Rasa Ransa A Birnin Dakar Yayin Zanga ZangaPublished: February 11, 2026 at 9:52 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wani dalibi ya rasa ransa a lokacin da daliban wata babbar jami’a dake Dakar, babban birnin kasar Senegal suka gudanar da zanga-zanga kan rashin basu tallafin kudin karatu akan lokaci, a cewar gwamnatin kasar ranar Litinin. Wani hoton bidiyo da kamfanin dillancin labarai na Reuters ya samo ya nuna wuta da hayaki sun mamaye saman…

Ci Gaba Da Karatu “Dalibin Jami’a Ya Rasa Ransa A Birnin Dakar Yayin Zanga Zanga” »

Afrika, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Maikaba Ya Yi Murabus A Matsayinsa Kocin Wikki Tourist FC
Published: February 9, 2026 at 10:22 PM | By: Bala Hassan

Posted on February 9, 2026 By Bala Hassan No Comments on Maikaba Ya Yi Murabus A Matsayinsa Kocin Wikki Tourist FC
Published: February 9, 2026 at 10:22 PM | By: Bala Hassan
Maikaba Ya Yi Murabus A Matsayinsa Kocin Wikki Tourist FCPublished: February 9, 2026 at 10:22 PM | By: Bala Hassan

Abdu Mai Kaba Ya Ajiye Aikin Horas da Wikki Tourist fc Bauchi da ke Arewa maso gabas a Najeriya. Bayan da ƙungiyar kwallon kafa ta Wikki Tourist fc Bauchi ta tashe canjaras da Katsina United 4-4 a wasan mako na 25 cikin gasar Firimiyar lig na Najeriya 25/26. Ƙungiyar ta shiga rudani bisa irin maki…

Ci Gaba Da Karatu “Maikaba Ya Yi Murabus A Matsayinsa Kocin Wikki Tourist FC” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

NEDC : Zata Samar Da Cikekken Kulawa Wa ‘Yan Jaridar Da Sukayi Hatsari A Bauchi
Published: February 7, 2026 at 8:33 AM | By: Bala Hassan | Updated: February 7, 2026

Posted on February 7, 2026February 7, 2026 By Bala Hassan No Comments on NEDC : Zata Samar Da Cikekken Kulawa Wa ‘Yan Jaridar Da Sukayi Hatsari A Bauchi
Published: February 7, 2026 at 8:33 AM | By: Bala Hassan | Updated: February 7, 2026
NEDC : Zata Samar Da Cikekken Kulawa Wa ‘Yan Jaridar Da Sukayi Hatsari A BauchiPublished: February 7, 2026 at 8:33 AM | By: Bala Hassan | Updated: February 7, 2026

Hukumar Kula da Ci Gaban Arewa maso Gabas (NEDC) a tarayyar Najeriya ta nuna matukar tausayawa tare da bayar da cikakken goyon baya ga ‘yan jarida da suka samu raunuka a hatsarin mota yayin da suke bayar da rahoto kan kaddamar da ayyukanta a Jihar Bauchi a ranar Juma’a. Lamarin ya faru ne lokacin da…

Ci Gaba Da Karatu “NEDC : Zata Samar Da Cikekken Kulawa Wa ‘Yan Jaridar Da Sukayi Hatsari A Bauchi” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Gwamnatin Trump Zata Kafa Kasuwar Ma’adanai
Published: February 4, 2026 at 8:40 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 4, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Trump Zata Kafa Kasuwar Ma’adanai
Published: February 4, 2026 at 8:40 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Trump Zata Kafa Kasuwar Ma’adanaiPublished: February 4, 2026 at 8:40 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin Donald Trump na son samar da kungiya mai muhimmanci ta kasuwancin ma’adanai da ‘yan kawancen ta, wadda zata yi amfani da harajin kudin fito don kula da kayyadaddun farashi mafi kankanta, kuma su samu kariya kan yadda kasar China ke cika kasuwa da kaya don dakilai abokan hamayyar kasuwanci. A ranar Laraba, mataimakin Shugaban…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Trump Zata Kafa Kasuwar Ma’adanai” »

Amurka, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

An Yanke Mishi Hukuncin Kisa Saboda Neman Kudin Aure
Published: February 4, 2026 at 2:23 PM | By: Bala Hassan | Updated: February 5, 2026

Posted on February 4, 2026February 5, 2026 By Bala Hassan No Comments on An Yanke Mishi Hukuncin Kisa Saboda Neman Kudin Aure
Published: February 4, 2026 at 2:23 PM | By: Bala Hassan | Updated: February 5, 2026
An Yanke Mishi Hukuncin Kisa Saboda Neman Kudin AurePublished: February 4, 2026 at 2:23 PM | By: Bala Hassan | Updated: February 5, 2026

Kotu ta yanke hukuncin kisa ga barawon da ya kashe Mai Babur a hanyar Estate a jihar Bauchi dake Arewa maso gabas a Najeriya. Babban Kotun Jihar Bauchi mai lamba hudu, karkashin jagorancin Mai Shari’a Aliyu Baba Usman, ta yanke wa wani mutum mai suna Mamuda Zakariyau hukuncin kisa ta hanyar rataya saboda kashe wani…

Ci Gaba Da Karatu “An Yanke Mishi Hukuncin Kisa Saboda Neman Kudin Aure” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Babban Malamin Musulunci Sheikh Usman Kusfa Zaria Ya Rasu
Published: February 2, 2026 at 8:51 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 2, 2026

Posted on February 2, 2026February 2, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Babban Malamin Musulunci Sheikh Usman Kusfa Zaria Ya Rasu
Published: February 2, 2026 at 8:51 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 2, 2026
Babban Malamin Musulunci Sheikh Usman Kusfa Zaria Ya RasuPublished: February 2, 2026 at 8:51 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 2, 2026

Allah ya yiwa babban malamin Musulunci kuma shehin darikar Tijjaniya Sheikh Usman Kusfa Zaria rasuwa bayan doguwar jinya ranar lahadi. Sheikh Usman Kusfa Zaria Wanda Yana cikin shehinan Tijjaniyya a Najeriya ya shahara wajen Kawo Sabbin ababe a Wajen karatuttukansa, harma ana mishi lakabi da Sheikh Rigi-rigi Attajazuli. Za’ayi sallar janaza bayan la’asar a garin…

Ci Gaba Da Karatu “Babban Malamin Musulunci Sheikh Usman Kusfa Zaria Ya Rasu” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Harin Da Israela Ta Kai Gaza Yayi Ajalin Mutane 27 Da Yara Uku
Published: January 31, 2026 at 8:00 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 31, 2026

Posted on January 31, 2026January 31, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Harin Da Israela Ta Kai Gaza Yayi Ajalin Mutane 27 Da Yara Uku
Published: January 31, 2026 at 8:00 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 31, 2026
Harin Da Israela Ta Kai Gaza Yayi Ajalin Mutane 27 Da Yara UkuPublished: January 31, 2026 at 8:00 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 31, 2026

A wani hari mafi tsanani cikin makon nin nan, da Isra’ila ta kai a Gaza a ranar Asabar, ya kashe mutane 27 ciki harda yara uku a farmakin data auna kan ofishin ‘Yan sanda, da gidaje da kuma akan tantuna, kamar yadda jami’n kiwon lafiya a yankin Falasdinu suka fada. Sojojin Isra’ila suka ce sun…

Ci Gaba Da Karatu “Harin Da Israela Ta Kai Gaza Yayi Ajalin Mutane 27 Da Yara Uku” »

Labarai, Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

CAF Ta Yanke Hukunci Kan Ƙasashen Senegal Da Moroko AFCON 2025
Published: January 29, 2026 at 8:05 AM | By: Bala Hassan

Posted on January 29, 2026 By Bala Hassan No Comments on CAF Ta Yanke Hukunci Kan Ƙasashen Senegal Da Moroko AFCON 2025
Published: January 29, 2026 at 8:05 AM | By: Bala Hassan
CAF Ta Yanke Hukunci Kan Ƙasashen Senegal Da Moroko AFCON 2025Published: January 29, 2026 at 8:05 AM | By: Bala Hassan

Hukumar ladabtarwa ta CAF ta kakabawa hukumar kwallon kafa ta Senegal FSF, da hukumar kwallon ta Moroko takunkumi. Hukumar ladabtarwa ta (“CAF”) ta sanya takunkumi kan Senegal da Moroko da wasu ‘yan wasa da jami’ai game da abubuwan da suka faru a lokacin gasar cin kofin Afirka na CAF na Moroko 2025, wanda ya keta…

Ci Gaba Da Karatu “CAF Ta Yanke Hukunci Kan Ƙasashen Senegal Da Moroko AFCON 2025” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Wasanni

Motar Kungiyar Kwallon Kafar Bayelsa United Ta Yi Hatsari
Published: January 24, 2026 at 6:17 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 24, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Motar Kungiyar Kwallon Kafar Bayelsa United Ta Yi Hatsari
Published: January 24, 2026 at 6:17 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Motar Kungiyar Kwallon Kafar Bayelsa United Ta Yi HatsariPublished: January 24, 2026 at 6:17 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Motar bas ɗin ƙungiyar kwallon kafa ta Bayelsa United ta yi mummunan hatsari a kan hanyar Abuja, yayin da take kan hanyar ta zuwa jihar Kano domin buga wasan mako na 22 na Nigeria Premier Football League (NPFL) da ƙungiyar Barau FC. Rahotanni sun nuna cewa ɗaya daga cikin tayoyin motar ta balle yayin da…

Ci Gaba Da Karatu “Motar Kungiyar Kwallon Kafar Bayelsa United Ta Yi Hatsari” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya

Najeriya Da Amurka Sun Amince Su Haɗa Kai Don Inganta ’Yancin Addini Da ƙarfafa Tsaro A Nijeriya
Published: January 24, 2026 at 11:19 AM | By: Bala Hassan

Posted on January 24, 2026 By Bala Hassan No Comments on Najeriya Da Amurka Sun Amince Su Haɗa Kai Don Inganta ’Yancin Addini Da ƙarfafa Tsaro A Nijeriya
Published: January 24, 2026 at 11:19 AM | By: Bala Hassan
Najeriya Da Amurka Sun Amince Su Haɗa Kai Don Inganta ’Yancin Addini Da ƙarfafa Tsaro A NijeriyaPublished: January 24, 2026 at 11:19 AM | By: Bala Hassan

Gwamnatin Tarayya Najeriya da Amurka sun amince su haɗa kai don inganta ’yancin addini da ƙarfafa tsaro a Nijeriya Gwamnatocin Tarayya da ta Amurka sun cimma matsaya kan cewa daga yanzu za su haɗa gwiwa don inganta ’yancin yin addini tare da ƙarfafa tsaro a duk faɗin Nijeriya. Yarjejeniyar ta biyo bayan taron farko na…

Ci Gaba Da Karatu “Najeriya Da Amurka Sun Amince Su Haɗa Kai Don Inganta ’Yancin Addini Da ƙarfafa Tsaro A Nijeriya” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Posts pagination

Previous 1 … 3 4 5 … 15 Next

Sabbin Labarai

  • Shugaba Trump Ya Yabawa Iran Bisa Bude Mashigar Hormuz
  • Shugaba Tinubu Yasa Hannu Kan Dokar Kasafin 2026
  • Shugaba Tinubu Yace Bazai Bawa ‘Yan Najeriya Kunya Ba
  • Jami’an Askarawa A Zamfara Sun Kama Na’urorin Fashewa Da Makudan Kuɗaɗe
  • Jami’yar ADC A Najeriya Ta Kori Nafiu Bala

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Wata Tankar Mai Ta Kife A Apapa Legas Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnatin Jamhuriyar Nijar Na Kokarin Inganta Harkokin Noman Kasar Afrika
  • Muna Kira Ga Kasashen Duniya Su Sa Baki Don A Saki Mohamed Bazoum Afrika
  • Anfara Samun Sakamakon Wucin Gadi a Kasar Guinea Conakry Labarai
  • ‘Yan Sandan Najeriya Sunyi Nasarar Hallaka ‘Yan Ta’adda A Katsina Afrika
  • ‘Yan Sandan Habasha Sun Kama Dubban Albarusai Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Kasashen Da Dama Na Neman Hanyar Cigaba Da Dakon Makamashi Afrika
  • Harin ‘Yan Daba Ya Hallaka Mutane 70 A Kasar Haiti Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.