Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Najeriya

‘Yan Uwa Musulmi A Jihar Gombe Sunyi Allah Wadai Da Kisan Ayatollah Khomeini
Published: March 1, 2026 at 2:18 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 1, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ‘Yan Uwa Musulmi A Jihar Gombe Sunyi Allah Wadai Da Kisan Ayatollah Khomeini
Published: March 1, 2026 at 2:18 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
‘Yan Uwa Musulmi A Jihar Gombe Sunyi Allah Wadai Da Kisan Ayatollah  KhomeiniPublished: March 1, 2026 at 2:18 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Muzaharar Allah Wadai Da Amerika Na Kisan Sayyid Ali Hussain Al-Khamna’e A Garin, Gombe dake Arewacin Najeriya. A Yau Bayan gabatar da Addu’oi, ƴan uwa almajiran Sayyid Ibraheem Yaqoub El-Zakzaky(H) na garin, Gombe, Suka fito ƙwansu da ƙwarkwata domin la’antar ƙasar Amerika da Isra’ela na Kisan Jagoran Juyin Juya Halin Musulunci na Iran Sayyid Ali…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Uwa Musulmi A Jihar Gombe Sunyi Allah Wadai Da Kisan Ayatollah Khomeini” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Tsaro

Yan Bindiga Suna Cigaba Da Kashe Mutane A Garin Gwana Dake Jihar Bauchi
Published: March 1, 2026 at 11:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 1, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Yan Bindiga Suna Cigaba Da Kashe Mutane A Garin Gwana Dake Jihar Bauchi
Published: March 1, 2026 at 11:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Yan Bindiga Suna Cigaba Da Kashe Mutane A Garin Gwana Dake Jihar BauchiPublished: March 1, 2026 at 11:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A mako mai karewanan al’ummar Gwana Dake Karamar Hukumar Alkaleri a jihar Bauchi Suna Cigaba da tserewa Suna barin muhallensu Sakamakon Hare-Haren ‘yan Bindiga a Yankin. A zantawarsa da GTA Hausa Amurka Ke Magana game da lamarin Wani Mazaunin Garin Maikudi Lamido Futuk da Habib Sambo sun bayyana irin halin firgici da suka Samu Kansu….

Ci Gaba Da Karatu “Yan Bindiga Suna Cigaba Da Kashe Mutane A Garin Gwana Dake Jihar Bauchi” »

Afrika, Najeriya, Tsaro

Karancin Iskar Gas Kalubale Ne Ga Wutar Lantarki
Published: March 1, 2026 at 5:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 1, 2026

Posted on March 1, 2026March 1, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Karancin Iskar Gas Kalubale Ne Ga Wutar Lantarki
Published: March 1, 2026 at 5:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 1, 2026
Karancin Iskar Gas Kalubale Ne Ga Wutar LantarkiPublished: March 1, 2026 at 5:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 1, 2026

A Najeriya, kamfanonin samar da wutan lantarki suna samun kasa da rabin iskar gas da suke bukata domin tafiyar da ayyukan su, lamari da ya kara matsalar samar da wutan lantarki, a kasar mafi yawan al’umma a nahiyar Afirka, kamar yadda aka ji daga bakin manajan hukumar samar da wutan lantarkin a ranar Jumma’a. Ana…

Ci Gaba Da Karatu “Karancin Iskar Gas Kalubale Ne Ga Wutar Lantarki” »

Labarai, Najeriya

Gwamnatin Najeriya Taja Hankalin ‘Yan Najeriya Mazauna Iran Da Kasashen Larabawa
Published: February 28, 2026 at 2:17 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 28, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Najeriya Taja Hankalin ‘Yan Najeriya Mazauna Iran Da Kasashen Larabawa
Published: February 28, 2026 at 2:17 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Najeriya Taja Hankalin ‘Yan Najeriya Mazauna Iran Da Kasashen LarabawaPublished: February 28, 2026 at 2:17 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta bukaci daukacin ‘yan Najeriya dake zaune a kasar Iran da sauran kasashen yankin tekun fasha (Gulf) da su kasance cikin tsananin sa ido da kiyaye kai, biyo bayan takun-saka da hare-haren soji da suka barke a yankin. A wata sanarwa da Ma’aikatar Harkokin Waje ta fitar a ranar Asabar, 28 ga…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Najeriya Taja Hankalin ‘Yan Najeriya Mazauna Iran Da Kasashen Larabawa” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya

Gwamnan Gombe Yace An Sace Yara 48 A Jihar
Published: February 28, 2026 at 3:53 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 28, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnan Gombe Yace An Sace Yara 48 A Jihar
Published: February 28, 2026 at 3:53 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnan Gombe Yace An Sace Yara 48 A JiharPublished: February 28, 2026 at 3:53 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnan jihar Gombe, Inuwa Yahaya, ya bayyana cewa an sace yara 48 ‘yan asalin jihar masu shekaru tsakanin biyu zuwa biyar, inda ya ce an kai su wasu sassan duniya kamar yadda jaridar The Cable ta rawaito. Inuwa Yahaya ya yi wannan bayani ne yayin ƙaddamar da rabon tallafin Abincin Ramadan a Gombe, inda ya…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnan Gombe Yace An Sace Yara 48 A Jihar” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Tsaro

Gwamnan Jihar Adamawa Fintiri Ya Koma APC
Published: February 27, 2026 at 9:17 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 27, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnan Jihar Adamawa Fintiri Ya Koma APC
Published: February 27, 2026 at 9:17 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnan Jihar Adamawa Fintiri Ya Koma APCPublished: February 27, 2026 at 9:17 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnan jihar Adamawa, Umaru Fintiri, ya sanar da komawarsa jam’iyyar All Progressives Congress (APC), matakin da ya ƙara wa jam’iyyar ta Bola Ahmed Tinubu ƙarfi da tasiri a jihar. Gwamnan ya bayyana hakan ne cikin wani jawabi da ya gabatar a ranar Juma’a, inda ya ce ya ɗauki wannan mataki ne bisa la’akari da muradun…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnan Jihar Adamawa Fintiri Ya Koma APC” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya, Siyasa

INEC Mayar Da Lokacin Zaɓen 2027 Kafin Azumi
Published: February 27, 2026 at 9:05 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 27, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on INEC Mayar Da Lokacin Zaɓen 2027 Kafin Azumi
Published: February 27, 2026 at 9:05 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
INEC Mayar Da Lokacin Zaɓen 2027 Kafin AzumiPublished: February 27, 2026 at 9:05 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumar zaɓe mai zaman kanta ta a Najeriya wato INEC ta sanya ranar 16 ga Janairu, 2027, a matsayin sabuwar ranar gudanar da zaɓen Shugaban Ƙasa da na ‘yan Majalisar Tarayya. Haka kuma, hukumar ta ayyana ranar 6 ga Fabrairu, 2027, a matsayin sabuwar ranar gudanar da zaɓen gwamnonin jihohi da na ‘yan Majalisun Dokokin…

Ci Gaba Da Karatu “INEC Mayar Da Lokacin Zaɓen 2027 Kafin Azumi” »

Najeriya, Siyasa

Malaman Addinin Musulunci Da Kirista Sunyi Bikin Cika Shekara 15 Na Iftar A Najeriya
Published: February 27, 2026 at 5:03 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 27, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Malaman Addinin Musulunci Da Kirista Sunyi Bikin Cika Shekara 15 Na Iftar A Najeriya
Published: February 27, 2026 at 5:03 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Malaman Addinin Musulunci Da Kirista Sunyi Bikin Cika Shekara 15 Na Iftar A NajeriyaPublished: February 27, 2026 at 5:03 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Tsohon Ministan Matasa da Wasanni a Najeriya Solomon Dalung, ya jagoranci tawagar fitattun Malaman Kirista daga Arewacin Najeriya zuwa taron buda bakin azumin Ramadan da aka gudanar a Kaduna, inda aka sake jaddada al’adar shekaru 15 na ƙarfafa zaman lafiya, haɗin kai da fahimtar juna tsakanin Musulmi da Kirista. Ana gudanar da wannan taro na…

Ci Gaba Da Karatu “Malaman Addinin Musulunci Da Kirista Sunyi Bikin Cika Shekara 15 Na Iftar A Najeriya” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Nishadi

An Kashe Mutane 25 Yayin Kai Wasu Hare Hare Jihar Adamawa
Published: February 26, 2026 at 4:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 26, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Kashe Mutane 25 Yayin Kai Wasu Hare Hare Jihar Adamawa
Published: February 26, 2026 at 4:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Kashe Mutane 25 Yayin Kai Wasu Hare Hare Jihar AdamawaPublished: February 26, 2026 at 4:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Akalla mutane 25 ne aka kashe tare da kona gidaje da dama bayan wasu ‘yan bindiga sun kai hari a wasu kauyuka biyu, da yammacin ranar Talata a jihar Adamawa da ke arewa maso gabashin Najeriya, kamar yadda mazauna yankin da gwamnan jihar suka bayyana a ranar Laraba. Maharan sun kai hari a Kirchinga da…

Ci Gaba Da Karatu “An Kashe Mutane 25 Yayin Kai Wasu Hare Hare Jihar Adamawa” »

Labarai, Najeriya, Tsaro

Babban Bankin Najeriya Ya Rage Kudin Ruwa Da Kashi Daya Cikin Dari
Published: February 24, 2026 at 7:40 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 24, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Babban Bankin Najeriya Ya Rage Kudin Ruwa Da Kashi Daya Cikin Dari
Published: February 24, 2026 at 7:40 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Babban Bankin Najeriya Ya Rage Kudin Ruwa Da Kashi Daya Cikin DariPublished: February 24, 2026 at 7:40 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Babban Bankin Najeriya ya rage kudin ruwa da rabin maki ko rabin kashi daya cikin dari a ranar talatan nan, yana mai cewa a hasashen sa ya auna dai dai game da kasadaf dake tattare da tattalin arziki, kuma yana ganin farashin kayayyaki zai kara faduwa. Wannan shawara na babban bankin ya tsaida kudin ruwa…

Ci Gaba Da Karatu “Babban Bankin Najeriya Ya Rage Kudin Ruwa Da Kashi Daya Cikin Dari” »

Labarai, Najeriya

Posts pagination

1 2 … 21 Next

Sabbin Labarai

  • ‘Yan Uwa Musulmi A Jihar Gombe Sunyi Allah Wadai Da Kisan Ayatollah Khomeini
  • An Samu Kaburbura Biyu Dauke Da Gawarwaki 173 A Kasar Kwango
  • Yan Bindiga Suna Cigaba Da Kashe Mutane A Garin Gwana Dake Jihar Bauchi
  • Karancin Iskar Gas Kalubale Ne Ga Wutar Lantarki
  • Zelensky: Gabas Ta Tsakiya Na Iya Nuna Makomarmu

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Tattalin Arzikin Kasar Uganda Zai Bunkasa A Wannan Shekarar Labarai
  • Nijar: Zamu Tsananta Bincike A Bakin Iyakokin Mu Afrika
  • Kasar Sham Ta Sallami Wasu Fararen Hula Labarai
  • Kasashe 5 Da Ke Fama Da Matsanancin Zazzabin Cizon Sauro Rediyo
  • Jami’an Tsaro: Babu Abun Tashin Hankali Kan Shawagin Jiragen Amurka Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Shugaban Amurka Donald Trump Ya Jadda da Kudirinsa Da Kwace Iyakar Greenland Amurka
  • Najeriya Ta Bawa Dan Takarar Guinea-Bissau Mafaka Afrika
  • Maganganun Jami’an Shige Da Fice Dana Shugaban Kasa Trump Suna Cin Karo Da Juna Amurka
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.