Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Najeriya

Motar Yashi Ta Kashe Mutane Shida A Wani Coci Dake Legas
Published: January 14, 2026 at 9:51 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 14, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Motar Yashi Ta Kashe Mutane Shida A Wani Coci Dake Legas
Published: January 14, 2026 at 9:51 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Motar Yashi Ta Kashe Mutane Shida A Wani Coci Dake LegasPublished: January 14, 2026 at 9:51 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Mutane shida sun rasa rayukansu yayin da wata babbar mota dauke da yashi ta kutsa cikin wani coci a yankin Epe na Jihar Lagos da yammacin Litinin. Rahotanni sun ce lamarin ya faru ne da misalin karfe 8:30 na dare a titin Hospital Road, lokacin da motar ke gangarowa zuwa zagaye (roundabout) sai birkinta ya…

Ci Gaba Da Karatu “Motar Yashi Ta Kashe Mutane Shida A Wani Coci Dake Legas” »

Najeriya

Fitaccen Dan Jarida a Sokoto Surajo Dalhatu Sifawa Ya Rasu
Published: January 14, 2026 at 8:24 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 14, 2026

Posted on January 14, 2026January 14, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Fitaccen Dan Jarida a Sokoto Surajo Dalhatu Sifawa Ya Rasu
Published: January 14, 2026 at 8:24 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 14, 2026
Fitaccen Dan Jarida a Sokoto Surajo Dalhatu Sifawa Ya RasuPublished: January 14, 2026 at 8:24 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 14, 2026

Allah ya yiwa fitaccen ɗan jarida Surajo Dalhatu Sifawa Sokoto rasuwa a cikin daren wannan yini na Laraba. A cikin wata sanarwar da shugaban kungiyar yan jarida ta Najeriya (NUJ) reshen jihar Sokoto Usman Binji ya fitar a yau, an bayyana alhinin ilahirin ƴaƴan ƙungiyar kuma ta mika saƙon ta’aziyyarta ga iyalai da ƴan uwa…

Ci Gaba Da Karatu “Fitaccen Dan Jarida a Sokoto Surajo Dalhatu Sifawa Ya Rasu” »

Najeriya

Ana Cigaba Da Bincike Game Da Mutuwar Matar Da Likita Ya Manta Almakashi A Cikinta A Kano
Published: January 14, 2026 at 8:15 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 14, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ana Cigaba Da Bincike Game Da Mutuwar Matar Da Likita Ya Manta Almakashi A Cikinta A Kano
Published: January 14, 2026 at 8:15 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Ana Cigaba Da Bincike Game Da Mutuwar Matar Da Likita Ya Manta Almakashi A Cikinta A KanoPublished: January 14, 2026 at 8:15 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumar kula da asibitocin jihar Kano ta bayar da umarnin gudanar da cikakken bincike kan mutuwar wata matar aure mai suna Aishatu Umar, wadda ake zargin ta rasu sakamakon sakaci a aikin likitanci bayan an yi mata tiyata a asibitin Abubakar Imam. Wannan na kunshe ne a cikin wata sanarwa da jami’ar hulɗa da jama’a…

Ci Gaba Da Karatu “Ana Cigaba Da Bincike Game Da Mutuwar Matar Da Likita Ya Manta Almakashi A Cikinta A Kano” »

Najeriya

Najeriya Da Dubai Zasu Karbi Bakoncin Taron Zuba Hannayen Jari
Published: January 13, 2026 at 4:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 13, 2026

Posted on January 13, 2026January 13, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Najeriya Da Dubai Zasu Karbi Bakoncin Taron Zuba Hannayen Jari
Published: January 13, 2026 at 4:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 13, 2026
Najeriya Da Dubai Zasu Karbi Bakoncin Taron Zuba Hannayen JariPublished: January 13, 2026 at 4:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 13, 2026

Shugaban Kasar Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya sanar da cewa Najeriya za ta karɓi bakuncin taron Investopia tare da Haɗaɗɗiyar Daular Larabawa (UAE) a birnin Legas a watan Fabrairu mai zuwa, domin jawo hankalin masu zuba jari daga sassa daban-daban na duniya. Shugaban ƙasar ya bayyana hakan ne a yayin taron Abu Dhabi Sustainability Week…

Ci Gaba Da Karatu “Najeriya Da Dubai Zasu Karbi Bakoncin Taron Zuba Hannayen Jari” »

Najeriya

An Bude Makarantu A Najeriya
Published: January 13, 2026 at 3:22 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 13, 2026

Posted on January 13, 2026January 13, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Bude Makarantu A Najeriya
Published: January 13, 2026 at 3:22 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 13, 2026
An Bude Makarantu A NajeriyaPublished: January 13, 2026 at 3:22 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 13, 2026

An fara bude makarantu a fadin wasu sassan arewacin Najeriya ranar Litinin, bayan watanni da rufe makarantun, sakamakon sace daruruwan dalibai a cikin watan Nuwamban bara. Sace sacen daliban a bara ya nuna irin matsalolin tsaro da sashen ilmi yake fuskanta a yankin da yake fama da fitinar kungiyoyi barayi da mayakan sakai dake ikirarin…

Ci Gaba Da Karatu “An Bude Makarantu A Najeriya” »

Najeriya

Dalibai Sun Koma Makarantu A Wasu Jihohin Najeriya
Published: January 13, 2026 at 12:45 PM | By: Mustapha Nasiru Batsari | Updated: January 13, 2026

Posted on January 13, 2026January 13, 2026 By Mustapha Nasiru Batsari No Comments on Dalibai Sun Koma Makarantu A Wasu Jihohin Najeriya
Published: January 13, 2026 at 12:45 PM | By: Mustapha Nasiru Batsari | Updated: January 13, 2026
Dalibai Sun Koma Makarantu A Wasu Jihohin NajeriyaPublished: January 13, 2026 at 12:45 PM | By: Mustapha Nasiru Batsari | Updated: January 13, 2026

Bayan shafe makonni bakwai suna hutun dole, daliban makarantun firamare da sakandare a jahar filato sun koma azuzuwa don ci gaba da neman ilimi. Rufe makarantun da gwamnatin jahar Filato ta yi a watan Nuwamban bara, ta ce ta yi ne don yin rigakafi, sakamakon matsalolin tsaro da garkuwa da dalibai da ‘yan bindiga suka…

Ci Gaba Da Karatu “Dalibai Sun Koma Makarantu A Wasu Jihohin Najeriya” »

Najeriya

Rundunar Operation Hadinkai Sunyi Nasara Akan ISWAP Da Boko Haram
Published: January 12, 2026 at 12:45 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 12, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Rundunar Operation Hadinkai Sunyi Nasara Akan ISWAP Da Boko Haram
Published: January 12, 2026 at 12:45 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Rundunar Operation Hadinkai Sunyi Nasara Akan ISWAP Da Boko HaramPublished: January 12, 2026 at 12:45 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Dakarun Operation Hadin Kai (OPHK) sun ƙara zafafa hare-haren su kan mayakan Boko Haram da ISWAP a jihar Borno, wanda ya haifar da gagarumar nasara a yaki da ta’addanci. A cewar sanarwar da jami’in hulɗa da manema labarai na Rundunar Haɗin Gwiwa a Arewa Maso Gabas, Laftanal Kanar Sani Uba ya fitar, dakarun sun tilasta…

Ci Gaba Da Karatu “Rundunar Operation Hadinkai Sunyi Nasara Akan ISWAP Da Boko Haram” »

Najeriya, Tsaro

NAHCON Tafara Shirye-Shiryen Aikin Hajjin 2026
Published: January 10, 2026 at 7:16 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 10, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on NAHCON Tafara Shirye-Shiryen Aikin Hajjin 2026
Published: January 10, 2026 at 7:16 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
NAHCON Tafara Shirye-Shiryen Aikin Hajjin 2026Published: January 10, 2026 at 7:16 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban hukumar Kula da aikin hajji ta ƙasa (NAHCON), Farfesa Abdullahi Saleh Usman, ya tashi daga Najeriya zuwa ƙasar Saudiyya a wata ziyarar aiki. A cewar sanarwa da mai taimaka masa kan fannin yaɗa labarai, Ahmad Muazu ya fitar, ziyarar na da nufin kammala shirye-shirye na ƙarshe dangane da aikin Hajjin shekarar 2026, bisa ga…

Ci Gaba Da Karatu “NAHCON Tafara Shirye-Shiryen Aikin Hajjin 2026” »

Najeriya

An Gudanar Da Addu’o’i Na Musamman Game Da Matsalar Tsaro A Najeriya
Published: January 10, 2026 at 3:06 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 11, 2026

Posted on January 10, 2026January 11, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Gudanar Da Addu’o’i Na Musamman Game Da Matsalar Tsaro A Najeriya
Published: January 10, 2026 at 3:06 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 11, 2026
An Gudanar Da Addu’o’i Na Musamman Game Da Matsalar Tsaro A NajeriyaPublished: January 10, 2026 at 3:06 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 11, 2026

Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta bayyana aniyarta ta sake ƙarfafa dakarun tsaron ƙasar, domin tunkarar matsalolin tsaro da ke addabar wasu sassa. Mataimakin Shugaban Ƙasa, Kashim Shettima, ne ya bayyana hakan a yayin taron addu’o’i na musamman da aka shirya domin dakarun tsaron ƙasa a Babban Masallacin Ƙasa da ke Abuja. Shettima ya yaba da jajircewa…

Ci Gaba Da Karatu “An Gudanar Da Addu’o’i Na Musamman Game Da Matsalar Tsaro A Najeriya” »

Najeriya, Tsaro

Fubara Yana Yiwa Dimokraɗiyya Zagon Kasa
Published: January 9, 2026 at 7:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 9, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Fubara Yana Yiwa Dimokraɗiyya Zagon Kasa
Published: January 9, 2026 at 7:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Fubara Yana Yiwa Dimokraɗiyya Zagon KasaPublished: January 9, 2026 at 7:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kakakin majalisar dokokin jihar Rivers a Najeriya, Martins Amaewhule, ya zargi gwamna Siminalayi Fubara da tauye tafiyar dimokuraɗiyya a jihar. Amaewhule ya yi wannan zargi ne a ranar Alhamis, jim kaɗan bayan majalisar ta fara shirin tsige gwamnan da mataimakiyarsa, Ngozi Odu, bisa zargin aikata manyan laifuka. A cewar kakakin, ɓangaren zartarwa na gwamnati ya…

Ci Gaba Da Karatu “Fubara Yana Yiwa Dimokraɗiyya Zagon Kasa” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya

Posts pagination

1 2 … 11 Next

Sabbin Labarai

  • Najeriya Ta Dauki Hayan Amurkawa Don Kyautata Alaka Da Trump Game Da Kisan Kiristoci
  • Gwamnatin Tarayya Ta Cimma Yarjejeniya Da Kungiyar Malaman Jami’oi
  • Kabiru Vice: Najeriya Zata Iya Nasara A Kan Moroko AFCON 2025.
  • Motar Yashi Ta Kashe Mutane Shida A Wani Coci Dake Legas
  • An Kaddamar Da Rijistar Zamani Ta Zamowa Mamba A Jam’iyar APC

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Najeriya, Sojoji Sun Hallaka ‘Yan Ta’adda Sama Da 80, Sun Ceto 34 Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Kasar Afirka Ta Kudu Ta Tsare Wasu Amurkawa Amurka
  • An Damke Matasa Masu Gurza Kudaden Ketare Na Jabu Afrika
  • Musa: “Da Yaddar Allah Zamu Ga Bayan Ta’addanci A Najeriya” Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Okoye Na Shirin Maye Gurbin Nwabali, AFCON 2025: Wasanni
  • Sabunta Manhajar Ilimi A Duk Matakai Nasara Ce! Najeriya
  • Amurka Ta Daina Bawa Israila Bayanan Sirri Amurka
  • Iran Ta Kama Wani Jirgin Ruwa Shake Da Mai Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.