Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Najeriya

Shugaban Najeriya Tinubu Ya Amince Na Tura Jakadu
Published: March 6, 2026 at 3:32 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 6, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaban Najeriya Tinubu Ya Amince Na Tura Jakadu
Published: March 6, 2026 at 3:32 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaban Najeriya Tinubu Ya Amince Na Tura JakaduPublished: March 6, 2026 at 3:32 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Tinubu ya nada Mahmud Yakubu a matsayin jakadan Nijeriya a Qatar, yayin da ya tura Femi Fani-Kayode Jamus sannan ya bai wa Aminu Dalhatu jakadan Najeriya a Burtaniya Majalisar Dattawan Najeriya ta riga ta tabbatar da sunayen jakadun a watan Disamban da ya gabata, kafin shugaban ƙasa ya amince da kasashen da zai tura su….

Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Najeriya Tinubu Ya Amince Na Tura Jakadu” »

Labarai, Najeriya

Wata Kotu A Abuja Ta Wanke Abba Kyari
Published: March 5, 2026 at 12:19 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 5, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Wata Kotu A Abuja Ta Wanke Abba Kyari
Published: March 5, 2026 at 12:19 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Wata Kotu A Abuja Ta Wanke Abba KyariPublished: March 5, 2026 at 12:19 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Babbar kotun tarayya da ke Abuja a Najeriya ƙarƙashin jagorancin Mai Shari’a James Omotosho ta wanke tare da sallamar dakataccen mataimakin kwamishinan ‘yan sanda Abba Kyari daga tuhume-tuhume guda 23 na zargin kin bayyana kadarori kamar yadda gidan talabijin na TVC ya rawaito. Hukumar NDLEA ce ta shigar da karar, inda ta tuhumi Kyari tare…

Ci Gaba Da Karatu “Wata Kotu A Abuja Ta Wanke Abba Kyari” »

Afrika, Labarai, Najeriya

Matatar Man Dangote Zata Bada Kwangilar Sayar Da Gas Da Man Jirage
Published: March 5, 2026 at 7:54 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 5, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Matatar Man Dangote Zata Bada Kwangilar Sayar Da Gas Da Man Jirage
Published: March 5, 2026 at 7:54 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Matatar Man Dangote Zata Bada Kwangilar Sayar Da Gas Da Man JiragePublished: March 5, 2026 at 7:54 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Matatar mai ta Dangote a Najeriya ta fitar da takardun kwangila don sayar da man gas da man jirgin sama, a cewar wani dan kasuwa. Dangote yace Zai saki gangar mai na jiragen sama tan 44,000 don a yi lodin shi ranar 20 zuwa 22 ga wannan Watan sannan kuma zai saki a kalla gangar…

Ci Gaba Da Karatu “Matatar Man Dangote Zata Bada Kwangilar Sayar Da Gas Da Man Jirage” »

Afrika, Kimiya, Labarai, Najeriya

Shugaban Kasar Najeriya Ya Nada Sabon Ministan Kudi
Published: March 4, 2026 at 3:26 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 4, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaban Kasar Najeriya Ya Nada Sabon Ministan Kudi
Published: March 4, 2026 at 3:26 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaban Kasar Najeriya Ya Nada Sabon Ministan KudiPublished: March 4, 2026 at 3:26 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban kasar Nigeria Bola Ahmad Tinubu ya zabi Taiwo Oyedele a matsayin karamin ministan kudi bayan da ya jagoranci gyara bangaren haraji na kasa, a cewar fadar shugaban kasar ranar Talata. Oyedele, mai shekaru 50 da haihuwa, wanda da shine shugaban kwamitin shugaban kasa kan kasafin kudi da sabbin sauye-sauyen haraji, ya maye gurbin oris…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Kasar Najeriya Ya Nada Sabon Ministan Kudi” »

Labarai, Najeriya

Majami’ar Anglican Zasuyi Taron Zaben Sabon Shugaba
Published: March 4, 2026 at 9:03 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 4, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Majami’ar Anglican Zasuyi Taron Zaben Sabon Shugaba
Published: March 4, 2026 at 9:03 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Majami’ar Anglican Zasuyi Taron Zaben Sabon ShugabaPublished: March 4, 2026 at 9:03 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A wannan makon ne ake sa ran gungun coci coci na darikar Anglican zasu yi taro a Najeriya domin su zabi wani sabon shugaba a zaman kishiya ga Archbishop na Canterbury, mataki da ba’a taba ganin irinsa ba, da ake gani zai kara janyo rarrabuwar kawuna na akida karkashin cocin na Anglican. Gungun wadan nan…

Ci Gaba Da Karatu “Majami’ar Anglican Zasuyi Taron Zaben Sabon Shugaba” »

Afrika, Labarai, Najeriya

Jam’iyyar APC Ta Rantsar Da Sabbin Shugabanni a Jihar Neja
Published: March 3, 2026 at 6:56 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 3, 2026

Posted on March 3, 2026March 3, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Jam’iyyar APC Ta Rantsar Da Sabbin Shugabanni a Jihar Neja
Published: March 3, 2026 at 6:56 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 3, 2026
Jam’iyyar APC Ta Rantsar Da Sabbin Shugabanni a Jihar NejaPublished: March 3, 2026 at 6:56 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 3, 2026

Jam’iyyar APC Mai Mulki a Najeriya tarantsar da sabbin Shugaban ta a Jihar Neja dake Arewa Maso tsakiyar kasar, Akasarin wadanda ke rike da shugaban cin Jam’iyyar ne aka sake rantsarwa saboda yin sulhu a tsakanin masu Neman Shugaban cin APC a Jihar Neja, Alhaji Aminu Musa Bobi shine aka sake rantsarwa a matsayin sabon…

Ci Gaba Da Karatu “Jam’iyyar APC Ta Rantsar Da Sabbin Shugabanni a Jihar Neja” »

Labarai, Najeriya, Siyasa

Hanyar Gombe Dukku Darazo Ta Zamo Abun Damuwa Ga Al’ummar Arewa Maso Gabashin Najeriya
Published: March 3, 2026 at 4:28 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 3, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Hanyar Gombe Dukku Darazo Ta Zamo Abun Damuwa Ga Al’ummar Arewa Maso Gabashin Najeriya
Published: March 3, 2026 at 4:28 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Hanyar Gombe Dukku Darazo Ta Zamo Abun Damuwa Ga Al’ummar Arewa Maso Gabashin NajeriyaPublished: March 3, 2026 at 4:28 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hanyar Gombe–Dukku–Darazo ta zama abin damuwa ga al’ummar, Saboda halin da take ciki, jama’a sun ɗauki sabon mataki domin jawo hankalin masu ruwa da tsaki da a gaggauta gyaranta. Wannan hanya ce da ta haɗa jihohin Gombe, Adamawa da Bauchi, amma a halin yanzu tana haddasa yawaitar hatsarurruka, jinkirin zirga-zirga da kuma tangardar tattalin arziki….

Ci Gaba Da Karatu “Hanyar Gombe Dukku Darazo Ta Zamo Abun Damuwa Ga Al’ummar Arewa Maso Gabashin Najeriya” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Rediyo

Yakin Iran Da Isra’ila Da Amurka Zai Shafi Kasashen Afirka – Masana
Published: March 3, 2026 at 3:53 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 3, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Yakin Iran Da Isra’ila Da Amurka Zai Shafi Kasashen Afirka – Masana
Published: March 3, 2026 at 3:53 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Yakin Iran Da Isra’ila Da Amurka Zai Shafi Kasashen Afirka – MasanaPublished: March 3, 2026 at 3:53 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ayayin da hankalin duniya ya karkata akan yakin da ya barke tsakanin Amurka da isra’ila da Kuma Kasar Jamhuriyar Musulunci ta Iran masana harkokin diplomasiyya na ci gaba da sharhi akan makomar kasashe irin na Africa akan wannan yaki, Tun bayan kisan jagoran Addini na Kasar ta Iran dama wasu manyan Jami,an Gwamnatin Kasar ciki…

Ci Gaba Da Karatu “Yakin Iran Da Isra’ila Da Amurka Zai Shafi Kasashen Afirka – Masana” »

Afrika, Amurka, Labarai, Najeriya, Sauran Duniya, Tsaro

Fadar Shugaban Kasa Ta Karyata Jita-Jitar Yunkurin Sanya Wa Tinubu Guba A Abinci
Published: March 2, 2026 at 1:21 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 2, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Fadar Shugaban Kasa Ta Karyata Jita-Jitar Yunkurin Sanya Wa Tinubu Guba A Abinci
Published: March 2, 2026 at 1:21 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Fadar Shugaban Kasa Ta Karyata Jita-Jitar Yunkurin Sanya Wa Tinubu Guba A AbinciPublished: March 2, 2026 at 1:21 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Fadar Shugaban Ƙasar Najeriya ta ƙaryata jita-jitar da ke yawo cewa an kama wani ma’aikacin ɗakin girki na Fadar Aso Rock bisa zargin yunƙurin sa guba ga Shugaban Kasa Bola Ahmed Tinubu. Mai bai wa Shugaban Ƙasa Shawara kan Harkokin Yaɗa Labarai, Bayo Onanuga, ne ya fitar da sanarwar da ke musanta labarin, inda ya…

Ci Gaba Da Karatu “Fadar Shugaban Kasa Ta Karyata Jita-Jitar Yunkurin Sanya Wa Tinubu Guba A Abinci” »

Afrika, Labarai, Najeriya

‘Yan Uwa Musulmi A Jihar Gombe Sunyi Allah Wadai Da Kisan Ayatollah Khomeini
Published: March 1, 2026 at 2:18 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 1, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ‘Yan Uwa Musulmi A Jihar Gombe Sunyi Allah Wadai Da Kisan Ayatollah Khomeini
Published: March 1, 2026 at 2:18 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
‘Yan Uwa Musulmi A Jihar Gombe Sunyi Allah Wadai Da Kisan Ayatollah  KhomeiniPublished: March 1, 2026 at 2:18 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Muzaharar Allah Wadai Da Amerika Na Kisan Sayyid Ali Hussain Al-Khamna’e A Garin, Gombe dake Arewacin Najeriya. A Yau Bayan gabatar da Addu’oi, ƴan uwa almajiran Sayyid Ibraheem Yaqoub El-Zakzaky(H) na garin, Gombe, Suka fito ƙwansu da ƙwarkwata domin la’antar ƙasar Amerika da Isra’ela na Kisan Jagoran Juyin Juya Halin Musulunci na Iran Sayyid Ali…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Uwa Musulmi A Jihar Gombe Sunyi Allah Wadai Da Kisan Ayatollah Khomeini” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Tsaro

Posts pagination

Previous 1 … 20 21 22 … 42 Next

Sabbin Labarai

  • Gwamnan Gombe Ya Yaba Da Hikima Da Jagorancin Sarkin Gombe A Shekaru 12 Na Jagoranci
  • JEI Da Abokan Hulɗar Sun Gudanar Da Aikin Shuka Itatuwa Domin Bikin Ranar Muhalli Ta Duniya
  • Mourinho Ya ƙara Ta’azzara Takaddamarsa Da Hukumomin ƙwallon ƙafar Turkiyya
  • Za’ayi Jana’izar Marigayi Ali Khamenei a Tehran, Qom da Mashhad
  • Lewandowski: Zan Kokarta Zura Kwallo Ta 90 Don Kafa Tarihi A Poland

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Iran Zata Kawo Karshen Yaki Da Isra’ila Da Amurka Amurka
  • Sarkin Gombe Yayin Hawan Tudun Wada Labarai
  • An Gano Kwale-Kwalen Fir’auna A Birnin Masar Afrika
  • Gwamna Zulum: Ya Bukaci Sojoji Su Cigaba Da Yakar Boko Haram Da ISWAP Labarai
  • Yohanna YD Buru: Makon Haɗin Kan Addinai Ya Ƙarfafa Ilimin Zaman Lafiya A Najeriya Labarai
  • Farashin Danyen Mai Da Iskar Gas Ya Tashi Afrika
  • Shugaba Yoweri Musevini Ya Zamo Shugaban Uganda Na 7 Yana Da Shekaru 81 Kuma Ya Shafe Shekaru 50 A Mulki Labarai
  • Ana Kokarin Dawo Da Wutan Lantarki A Cuba Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.