Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Najeriya

Masarautar Borgu a Jihar Neja na neman daukin Gwamnatin Najeriya akan matsalar rashin tsaro
Published: February 9, 2026 at 6:36 PM | By: Mustapha Nasiru Batsari

Posted on February 9, 2026 By Mustapha Nasiru Batsari No Comments on Masarautar Borgu a Jihar Neja na neman daukin Gwamnatin Najeriya akan matsalar rashin tsaro
Published: February 9, 2026 at 6:36 PM | By: Mustapha Nasiru Batsari

Matsalar rashin tsaro na ci gaba da zama karfen kafa a Najeriya duk kuwa da kokarin da hukumomin kasar ke cewa sunayi wajan shawo kan matsalar, Akan haka ne Masarautar Borgu da Kuma shugaban makarantar St Mary ta Garin papiri suka gudanar da wani taron manema domin kara nunawa duniya halin tashin hankali da yankin…

Ci Gaba Da Karatu “Masarautar Borgu a Jihar Neja na neman daukin Gwamnatin Najeriya akan matsalar rashin tsaro” »

Najeriya

Mataimakin Shugaban Kasa Ya Sauka A Jihar Kwara
Published: February 7, 2026 at 12:47 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 7, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Mataimakin Shugaban Kasa Ya Sauka A Jihar Kwara
Published: February 7, 2026 at 12:47 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Mataimakin Shugaban Kasa Ya Sauka A Jihar KwaraPublished: February 7, 2026 at 12:47 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Mataimakin Shugaban Ƙasar Najeriya, Kashim Shettima, ya ziyarci jihar Kwara bayan wani mummunan hari da aka kai ƙauyen Woro wanda ya yi sanadin mutuwar mutane fiye da 75. Ziyarar ta biyo bayan umarnin Shugaba Bola Ahmed Tinubu, wanda ya yi Allah wadai da harin tare da bayar da umarnin ɗaukar matakan tsaro na gaggawa domin…

Ci Gaba Da Karatu “Mataimakin Shugaban Kasa Ya Sauka A Jihar Kwara” »

Labarai, Najeriya, Tsaro

Yohanna YD Buru: Makon Haɗin Kan Addinai Ya Ƙarfafa Ilimin Zaman Lafiya A Najeriya
Published: February 7, 2026 at 10:20 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 7, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Yohanna YD Buru: Makon Haɗin Kan Addinai Ya Ƙarfafa Ilimin Zaman Lafiya A Najeriya
Published: February 7, 2026 at 10:20 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Yohanna YD Buru: Makon Haɗin Kan Addinai Ya Ƙarfafa Ilimin Zaman Lafiya A NajeriyaPublished: February 7, 2026 at 10:20 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Dr. Yohanna YD Buru Wanda Ya Samu Kyautar Makon Haɗin Kan Addinai ta Majalisar Ɗinkin Duniya Ya Ƙarfafa Ilimin Zaman Lafiya a Cikin Al’ummar Najeriya. A yayin bikin Makon Haɗin Kan Addinai na Duniya na Majalisar Ɗinkin Duniya, wanda ake gudanarwa duk shekara daga ranar 1 zuwa 7 ga watan Fabrairu, wani wanda ya samu…

Ci Gaba Da Karatu “Yohanna YD Buru: Makon Haɗin Kan Addinai Ya Ƙarfafa Ilimin Zaman Lafiya A Najeriya” »

Labarai, Najeriya, Nishadi

‘Yan Jarida Sunyi Mummunan Hatsari A Bauchi
Published: February 6, 2026 at 12:57 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 6, 2026

Posted on February 6, 2026February 6, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ‘Yan Jarida Sunyi Mummunan Hatsari A Bauchi
Published: February 6, 2026 at 12:57 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 6, 2026
‘Yan Jarida Sunyi Mummunan Hatsari A BauchiPublished: February 6, 2026 at 12:57 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 6, 2026

Daga Ahmad Muhammad,Bauchi ‘Yan jarida kimanin su 14 da suka fito daga kafafen yada labarai dabam -dabam suka gamu da mummunar hatsarin mota a yayin da suke cikin tawagar hukumar raya yankin Arewa Maso Gabas (NEDC) Shugaban kungiyar Yan Jarida Na kasa reshen jihar Bauchi da ke Arewa maso gabashin Najeriya Kwamred Umar Said ya…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Jarida Sunyi Mummunan Hatsari A Bauchi” »

Labarai, Najeriya

Gwamnonin Arewa Sunyi Allah Wadai Da Matsalar Tsaro A Shiyar
Published: February 5, 2026 at 10:34 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 5, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnonin Arewa Sunyi Allah Wadai Da Matsalar Tsaro A Shiyar
Published: February 5, 2026 at 10:34 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnonin Arewa Sunyi Allah Wadai Da Matsalar Tsaro A ShiyarPublished: February 5, 2026 at 10:34 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Ƙungiyar Gwamnonin Jihohin Arewa (NSGF) kuma Gwamnan jihar Gombe Muhammadu Inuwa Yahaya ya yi Allah wadai da ƙaruwar hare-hare da kashe kashen da ake yi kwanan nan a sassan jihohin Kwara, Katsina da Benue, yana mai bayyana su a matsayin abin takaici, rashin hankali kuma cin zarafi kai tsaye ga al’ummar ƙasa baki ɗaya….

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnonin Arewa Sunyi Allah Wadai Da Matsalar Tsaro A Shiyar” »

Labarai, Najeriya, Tsaro

Al’ummomin da Ambaliyar Ruwan Mokwa a Jihar Nejan Najeriya ta sharewa gidaje sun Koka.
Published: February 5, 2026 at 9:42 AM | By: Mustapha Nasiru Batsari

Posted on February 5, 2026 By Mustapha Nasiru Batsari No Comments on Al’ummomin da Ambaliyar Ruwan Mokwa a Jihar Nejan Najeriya ta sharewa gidaje sun Koka.
Published: February 5, 2026 at 9:42 AM | By: Mustapha Nasiru Batsari

Yanzu haka dai Al,ummomin da Ambaliyar Ruwan Mokwa a Jihar Nejan Najeriya ta shafa na ci gaba da kokawa akan kasa cika masu alkawalin gina masu wasu gidaje da Gwamnati tayi, Ambaliyar ta Mokwa da ta faru a damanar bara tayi sanadiyar Asarar daturuwan rayukkan jama,a yayin da wasu mutanen sama da 200 suka rasa…

Ci Gaba Da Karatu “Al’ummomin da Ambaliyar Ruwan Mokwa a Jihar Nejan Najeriya ta sharewa gidaje sun Koka.” »

Najeriya

‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane A Hare Hare Daban Daban A Najeriya
Published: February 5, 2026 at 7:33 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 5, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane A Hare Hare Daban Daban A Najeriya
Published: February 5, 2026 at 7:33 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane A Hare Hare Daban Daban A NajeriyaPublished: February 5, 2026 at 7:33 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

‘Yan bindiga sun kashe mutane kimanin 100 a wasu hare-haren da suka kai kan wasu kauyuka biyu a yankunan tsakiya da kuma arewacin Najeriya, yayin da jami’an tsaro ke ci gaba da neman mutanen da suka kubuta da rayuka suke kuma farautar ‘yan bindigar. A jihar Kwara dake yankin tsakiyar Najeriya, ‘yan bindiga sun kai…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane A Hare Hare Daban Daban A Najeriya” »

Najeriya, Tsaro

Yawan wadanda suka mutu a mummunan harin yanbindiga a Jihar kwaran Najeriya yakai 170
Published: February 4, 2026 at 8:18 PM | By: Mustapha Nasiru Batsari

Posted on February 4, 2026 By Mustapha Nasiru Batsari No Comments on Yawan wadanda suka mutu a mummunan harin yanbindiga a Jihar kwaran Najeriya yakai 170
Published: February 4, 2026 at 8:18 PM | By: Mustapha Nasiru Batsari

Kawowa yanzu dai yawan wadanda suka mutu a mummunan harin yanbindiga a Jihar kwaran Najeriya yakai 170 a ciki harda wasu Jami,an tsaron yanbanga sama da goma da aka kona su kurmus, Acikin daren jiya talata ne dai maharan dauke da manyan da ake zaton Yan Kungiyar jihadi ne na ISWAP suka auka garin woro…

Ci Gaba Da Karatu “Yawan wadanda suka mutu a mummunan harin yanbindiga a Jihar kwaran Najeriya yakai 170” »

Najeriya

Kamfanin NNPC Yana Tattaunawa Da Wani Kamfanin Kasar China
Published: February 4, 2026 at 8:12 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 4, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kamfanin NNPC Yana Tattaunawa Da Wani Kamfanin Kasar China
Published: February 4, 2026 at 8:12 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kamfanin NNPC Yana Tattaunawa Da Wani Kamfanin Kasar ChinaPublished: February 4, 2026 at 8:12 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

kamfanin man fetur na Nigeria NNPC, na tattaunawa da wani kamfani a kasar China kan daya daga cikin matatun man fetur na kasa, a cewar shugaban NNPC a ranar Laraba. Shugaban kamfanin NNPC, Bayo Ojulari, yace kamfanin na neman kwararru a matsayin abokan kasuwanci na hannun jari don su farfado da matatun man kamfanin 4,…

Ci Gaba Da Karatu “Kamfanin NNPC Yana Tattaunawa Da Wani Kamfanin Kasar China” »

Labarai, Najeriya

‘Yan Bindiga Sun Hallaka Mutane A Kauyuka Dake Yammacin A Najeriya
Published: February 4, 2026 at 8:03 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 4, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ‘Yan Bindiga Sun Hallaka Mutane A Kauyuka Dake Yammacin A Najeriya
Published: February 4, 2026 at 8:03 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
‘Yan Bindiga Sun Hallaka Mutane A Kauyuka Dake Yammacin A NajeriyaPublished: February 4, 2026 at 8:03 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Yan bindiga sun hallaka mutane 162 a hare-hare da suka kai kauyuka a yammacin Nigeria, a cewar wani dan majalisa. Wannan na daga cikin hare-hare mafi muni a watanni baya-bayannan. An kai harin ne kauyukan Woro da Nuku a jihar Kwara da daren ranar Talata, a cewar dan majalisa me wakiltar yankin, Muhammad Umar Bio….

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Bindiga Sun Hallaka Mutane A Kauyuka Dake Yammacin A Najeriya” »

Najeriya, Tsaro

Posts pagination

Previous 1 … 26 27 28 … 42 Next

Sabbin Labarai

  • Gwamnan Gombe Ya Yaba Da Hikima Da Jagorancin Sarkin Gombe A Shekaru 12 Na Jagoranci
  • JEI Da Abokan Hulɗar Sun Gudanar Da Aikin Shuka Itatuwa Domin Bikin Ranar Muhalli Ta Duniya
  • Mourinho Ya ƙara Ta’azzara Takaddamarsa Da Hukumomin ƙwallon ƙafar Turkiyya
  • Za’ayi Jana’izar Marigayi Ali Khamenei a Tehran, Qom da Mashhad
  • Lewandowski: Zan Kokarta Zura Kwallo Ta 90 Don Kafa Tarihi A Poland

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Kotu Ta Bada Belin Kwamishinan Kudin Jihar Bauchi Najeriya
  • Gwamnatin Najeriya Tace Ta Farmaki Mayakan ISIS A Jihar Sokoto Labarai
  • Najeriya: Ta Aiwatar Da Tsarin Ba Aiki Ba Albashi Ga Ma’aikata Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • An Kashe Mutane 25 Yayin Kai Wasu Hare Hare Jihar Adamawa Labarai
  • Harin Jirgi Maras Matuki Ya Hallaka Mutane A Sudan Labarai
  • Kotun Tarayya Tabada Belin Nasiru El Rufai Afrika
  • Wani Bayahude Ya Harbe Bafalatsine Dan Shekaru 16 Tsaro
  • Shugaba Bola Tinubu Ya Amince Da Inganta Wutan Lantarki A Kasar Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.