Gobara Ta Tashi A Hukumar FIRS Dake Abuja
Wata gobara ta tashi a ɗaya daga cikin ofisoshin hukumar karɓar harajin cikin Gida ta tarayya (FIRS) da ke Abuja Najeriya a ranar Asabar. Wani bidiyoyi da ke yawo a kafafen sada zumunta sun nuna wutar tana ƙone wasu sassan ginin, lamarin da ya jawo firgici a yankin. A cikin wata sanarwa da Sikiru Akinola,…
Ci Gaba Da Karatu “Gobara Ta Tashi A Hukumar FIRS Dake Abuja” »

