Gwamnan Gombe Ya kori Wasu Hadimansa Bisa Cin Zarafin Kansila
Gwamna Muhammadu Inuwa Yahaya, ya amince da korar Adamu Abdullahi Danko da wasu mataimaka uku nan take bayan binciken cin zarafin da aka yiwa, Abdulrahman Abubakar Sheriff, Kansila mai wakiltar gundumar Shamaki a karamar hukumar Gombe. Matakin wadda Sakataren Gwamnatin jihar Farfesa Ibrahim Abubakar Njodi ya sanar, ya biyo bayan kafa kwamitin bincike na musamman…
Ci Gaba Da Karatu “Gwamnan Gombe Ya kori Wasu Hadimansa Bisa Cin Zarafin Kansila” »

