Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Najeriya

Gwamnan Jihar Kebbi Ya Amince Da Kasafin Kudi Mai Sauya Fasali Da Karfafa Rayuwar Al’umma
Published: December 16, 2025 at 5:44 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 16, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnan Jihar Kebbi Ya Amince Da Kasafin Kudi Mai Sauya Fasali Da Karfafa Rayuwar Al’umma
Published: December 16, 2025 at 5:44 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnan Jihar Kebbi Ya Amince Da Kasafin Kudi Mai Sauya Fasali Da Karfafa Rayuwar Al’ummaPublished: December 16, 2025 at 5:44 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnan Jihar Kebbi, Kwamared Dokta Nasir Idris, Kauran Gwandu, ya rattaba hannu kan Dokar Kasafin Kuɗi ta shekarar 2026, wadda aka yi wa lakabi da “Kasafin Sauya Fasali da Ƙarfafa Al’umma”, lamarin da ya mayar da kasafin ya zama doka. An gudanar da bikin sanya hannu a ranar Talata a Fadar Gwamnati da ke Birnin…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnan Jihar Kebbi Ya Amince Da Kasafin Kudi Mai Sauya Fasali Da Karfafa Rayuwar Al’umma” »

Labarai, Najeriya

Rikici Ya Barke A Kano Bayan Kashe Wani Matashi Da Ake Zargi Da Kashe Ladani
Published: December 15, 2025 at 4:18 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 15, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Rikici Ya Barke A Kano Bayan Kashe Wani Matashi Da Ake Zargi Da Kashe Ladani
Published: December 15, 2025 at 4:18 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Rikici Ya Barke A Kano Bayan Kashe Wani Matashi Da Ake Zargi Da Kashe LadaniPublished: December 15, 2025 at 4:18 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Matasa a birnin Kano sun kashe wani matashi da ake zargi da kisan ladanin wani masallaci a Unguwar Hotoro dake birnin Kano, arewa maso yammacin Najeriya. Lamarin ya faru ne a unguwar Hotoro, inda bayanai suka tabbatar da cewa matashin ya yi wa ladanin, mai suna Zubairu Kasim, yankar rago ne da asubahin ranar Litinin…

Ci Gaba Da Karatu “Rikici Ya Barke A Kano Bayan Kashe Wani Matashi Da Ake Zargi Da Kashe Ladani” »

Najeriya

Hukumar Hisbah Ta Kona Barasar Dubban Nairori A Katsina
Published: December 15, 2025 at 10:17 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 15, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Hukumar Hisbah Ta Kona Barasar Dubban Nairori A Katsina
Published: December 15, 2025 at 10:17 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Hukumar Hisbah Ta Kona Barasar Dubban Nairori A KatsinaPublished: December 15, 2025 at 10:17 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumar Hisbah a jihar Katsina dake Najeriya ta gudanar da aikin ƙona giyar da aka kama a garin Bakori da ke shiyyar Funtua Sanarwar ta ce Kwamandan Hisbah na Karamar Hukumar Dandume, DC Bashir Lawal Balarabe, tare da sauran kwamandojin Hisbah na shiyyar Funtua, sun halarci taron inda suka jagoranci lalata giyar da aka kama….

Ci Gaba Da Karatu “Hukumar Hisbah Ta Kona Barasar Dubban Nairori A Katsina” »

Labarai, Najeriya

Dangote Ya Rage Farashin Mai A Najeriya
Published: December 15, 2025 at 10:08 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 15, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Dangote Ya Rage Farashin Mai A Najeriya
Published: December 15, 2025 at 10:08 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Dangote Ya Rage Farashin Mai A NajeriyaPublished: December 15, 2025 at 10:08 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Aliko Dangote, shugaban masana’antun kamfanonin Dangote, Alhaji Aliko Dangote, ya zargi Shugaban Hukumar Kula da Harkokin Man Fetur ta (NMDPRA), Farouk Ahmed, da cin hanci, yana mai cewa ya biya dala miliyan 5 a matsayin kuɗin makarantar sakandare ga ’ya’yansa huɗu a ƙasar Switzerland. Dangote ya yi zargin ne a yayin wani taron manema labarai…

Ci Gaba Da Karatu “Dangote Ya Rage Farashin Mai A Najeriya” »

Labarai, Najeriya

Jihar Gombe Tayi Fice A Bangaren Inganta Lafiya Matakin Farko
Published: December 14, 2025 at 3:50 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 14, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Jihar Gombe Tayi Fice A Bangaren Inganta Lafiya Matakin Farko
Published: December 14, 2025 at 3:50 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Jihar Gombe Tayi Fice A Bangaren Inganta Lafiya Matakin FarkoPublished: December 14, 2025 at 3:50 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Jihar Gombe ta yi fice a gasar kiwon lafiya a Matakin farko ta ƙasa ta 2025, ta lashe Dalar Amurka 400,000 Jihar Gombe ta sake tabbatar da jajircewarta wajen inganta harkar kiwon lafiya, inda ta samu matsayi na biyu a shiyyar Arewa Maso Gabas a gasar Jagorancin Kiwon Lafiya Matakin Farko (PHC Leadership Challenge) ta…

Ci Gaba Da Karatu “Jihar Gombe Tayi Fice A Bangaren Inganta Lafiya Matakin Farko” »

Najeriya

NLC Ta Yabawa Gwamnan Gombe Inuwa Yahaya
Published: December 14, 2025 at 2:37 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 14, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on NLC Ta Yabawa Gwamnan Gombe Inuwa Yahaya
Published: December 14, 2025 at 2:37 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
NLC Ta Yabawa Gwamnan Gombe Inuwa YahayaPublished: December 14, 2025 at 2:37 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Ƙungiyar Ƙwadago ta Najeriya (NLC), Kwamared Joe Ajaero, ya yabawa Gwamnan jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya, bisa irin kulawa da tabbatar da jin daɗin ma’aikata a jihar. Ajaero ya bayyana hakan yayin wani taron da ya gudana, inda ya ce ko da yake ƙungiyar ba ta cika yawan yabon gwamnoni ba, amma Gwamna Inuwa…

Ci Gaba Da Karatu “NLC Ta Yabawa Gwamnan Gombe Inuwa Yahaya” »

Najeriya

Shugaba Tinubu Ya Yayi Magana Game Da Kafa ‘Yan Sandan Jihohi
Published: December 14, 2025 at 12:45 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 14, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaba Tinubu Ya Yayi Magana Game Da Kafa ‘Yan Sandan Jihohi
Published: December 14, 2025 at 12:45 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaba Tinubu Ya Yayi Magana Game Da Kafa ‘Yan Sandan JihohiPublished: December 14, 2025 at 12:45 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaba Bola Tinubu ya bukaci Majalisar Dokoki ta Kasa da ta fara aiki nan take kan kafa rundunar ‘yan sandan jihohi, lamarin da ya kai batun gyaran kundin tsarin mulki zuwa wani muhimmin mataki. Kudirin Kafa ‘Yan Sandan Jihohi na daga cikin kudirori 44 da ke gaban Majalisar Dattawa da Majalisar Wakilai, kuma ana sa…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaba Tinubu Ya Yayi Magana Game Da Kafa ‘Yan Sandan Jihohi” »

Najeriya

Gwamna Abba Kabir Ya Hana Yunkurin Kafa Sabuwar Hisba A Kano
Published: December 13, 2025 at 3:08 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 13, 2025

Posted on December 13, 2025December 13, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamna Abba Kabir Ya Hana Yunkurin Kafa Sabuwar Hisba A Kano
Published: December 13, 2025 at 3:08 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 13, 2025
Gwamna Abba Kabir Ya Hana Yunkurin Kafa Sabuwar Hisba A KanoPublished: December 13, 2025 at 3:08 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 13, 2025

Gwamnatin Kano ta umarci jami’an tsaro su dakatar da masu yunkurin kafa hukumar Hisbah mai zaman kanta. Gwamnatin Jihar Kano ta fitar da umarnin zantaswa da ya haramta wata kungiya da ke aiki da sunan “Independent Hisbah Fisabilillahi” Wannan umarni da Gwamna Abba Kabir Yusuf ya sanya wa hannu, mai dauke da ranar 8 ga…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamna Abba Kabir Ya Hana Yunkurin Kafa Sabuwar Hisba A Kano” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya

Ana Cigaba Da Jimamin Rasuwar Mataimakin Gwamnan Bayelsa
Published: December 12, 2025 at 4:36 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 12, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ana Cigaba Da Jimamin Rasuwar Mataimakin Gwamnan Bayelsa
Published: December 12, 2025 at 4:36 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Ana Cigaba Da Jimamin Rasuwar Mataimakin Gwamnan BayelsaPublished: December 12, 2025 at 4:36 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ana jimamin rasuwar mataimakin gwamna a jihar Bayelsaa Gwamnatin Bayelsa ta tabbatar da rasuwar Mataimakin Gwamnan jihar Bayelsa Senator Lawrence Ewhrudjakpo a hukumance Lawrence mai kimanin shekaru 60, ya yanke jiki ya fadi ranar Alhamis, a gidan gwamnatin jihar da ke Yenagoa babban birnin jihar. Bayan an garzaya da shi asibi ne, kuma likitoci suka…

Ci Gaba Da Karatu “Ana Cigaba Da Jimamin Rasuwar Mataimakin Gwamnan Bayelsa” »

Najeriya

Ministan Tsaro Ya Umarci Janye Sojoji Daga Shingayen Bincike A Tituna
Published: December 12, 2025 at 11:20 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 12, 2025

Posted on December 12, 2025December 12, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ministan Tsaro Ya Umarci Janye Sojoji Daga Shingayen Bincike A Tituna
Published: December 12, 2025 at 11:20 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 12, 2025
Ministan Tsaro Ya Umarci Janye Sojoji Daga Shingayen Bincike A TitunaPublished: December 12, 2025 at 11:20 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: December 12, 2025

Ministan tsaro ya umarci janye sojoji daga shingayen bincike a Titunan kasar. Ministan tsaron Najeriya, Janar Christopher Musa (mai ritaya), ya bayar da umarnin gaggawa na janye dakarun sojoji daga wuraren binciken ababan hawa da ke manyan tituna a sassa daban-daban na ƙasar. Ya bayyana cewa wannan matakin na da nufin mayar da hankali kan…

Ci Gaba Da Karatu “Ministan Tsaro Ya Umarci Janye Sojoji Daga Shingayen Bincike A Tituna” »

Najeriya

Posts pagination

Previous 1 … 27 28 29 … 32 Next

Sabbin Labarai

  • Gwamnatin Tarayya Ta Kaddamar Da Aikin Wutan Lantarki A Jami’ar Bayero
  • Tsohon Gwamnan Kano, Malam Ibrahim Shekarau Ya Koma Jam’iyyar APC
  • Hukumar Upper Benue Zata Inganta Noma A Dadinkowa
  • Gwamnatin Najeriya Zata Rabawa Al’umma Tallafin Noma
  • Shugaba Trump Ya Yabawa Iran Bisa Bude Mashigar Hormuz

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Sabon Ma’aikacin Tsaro Ne Ya Kashe Amurkawa Amurka
  • Babu Dabbar Da Zata Sake Shiga Amurka Daga Mexico! Amurka
  • Gwamnatin Tarayya Tana Neman Kudi Domin Aiwatar Da Kasafin Kudin 2026 Najeriya
  • Mataimakin Shugaban Amurka Ya Sauka A Islamabad Domin Tattaunawa Afrika
  • Shugaban Lebanon Ya Nemi Gudanar Da Shawarwari Kai Tsaye Afrika
  • Amurka Da Kasashen Yamma Suna Cigaba Da Kai Ruwa Rana Akan Nukiliyar Iran Afrika
  • Yanbindiga sun Kashe kimanin mutane 30 a yankin kayama ta Jihar kwaran Najeriya Najeriya
  • Ana Gudanar Da Zanga-Zangar Adawa Da Gwamnati A Kasar Tunisiya Siyasa
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.