Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Najeriya

Gwamnatin Gombe Ta Kulla Yarjejeniyar Da New Zealand
Published: February 4, 2026 at 9:47 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 4, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Gombe Ta Kulla Yarjejeniyar Da New Zealand
Published: February 4, 2026 at 9:47 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Gombe Ta Kulla Yarjejeniyar Da New ZealandPublished: February 4, 2026 at 9:47 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin jihar Gombe ta ɗauki wani muhimmin mataki na zamanantar da harkokin kiwon dabbobi ta hanyar sanya hannu kan wata muhimmiyar yarjejeniyar fahimtar juna (MoU) da Cibiyar Zamanantar da Kiwo (LIC) a Ƙasar New Zealand. Haɗin gwiwar na da nufin bunƙasa kiwo, da ƙarfafa jure sauyin yanayi da kuma buɗe sabbin damammakin tattalin arziƙi a…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Gombe Ta Kulla Yarjejeniyar Da New Zealand” »

Kimiya, Labarai, Najeriya

Sojojin Amurka Sun Isa Najeriya Don Yaki Da Ta’addanci
Published: February 4, 2026 at 9:15 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 4, 2026

Posted on February 4, 2026February 4, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Sojojin Amurka Sun Isa Najeriya Don Yaki Da Ta’addanci
Published: February 4, 2026 at 9:15 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 4, 2026
Sojojin Amurka Sun Isa Najeriya Don Yaki Da Ta’addanciPublished: February 4, 2026 at 9:15 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 4, 2026

Amurka ta Aike da rundunar sojoji zuwa Nigeria, a cewa janar din sojan da ke kula da harkokin sojin Amurka a Afirka ranar Talata. Wannan shine lokaci na farko da Amurkan ta sanar akwai dakarun ta a kasar tun bayan harin da ta kai ranar 25 ga Watan Disambar bara. Shugaba Donald Trump ya bada…

Ci Gaba Da Karatu “Sojojin Amurka Sun Isa Najeriya Don Yaki Da Ta’addanci” »

Amurka, Najeriya, Tsaro

Haryanzu Abubakar Malami Da Dansa Suna Hannun Hukumar EFCC
Published: February 4, 2026 at 9:09 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 4, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Haryanzu Abubakar Malami Da Dansa Suna Hannun Hukumar EFCC
Published: February 4, 2026 at 9:09 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Haryanzu Abubakar Malami Da Dansa Suna Hannun Hukumar EFCCPublished: February 4, 2026 at 9:09 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A ranar Talata ne ‘yan sanda a Najeriya suka tuhumi Tsohon ministan shari’a, Abubakar Malami, tare da dan sa Abdulaziz da laifuffukan da suka jibanci ta’addanci da muggan makamai watanni bayan da hukumar hana wadaka da kudin jama’a, wato EFCC ta tuhume shi da laifin halatta kudaden haram. Masu gabatar da kara sun yi ikirarin…

Ci Gaba Da Karatu “Haryanzu Abubakar Malami Da Dansa Suna Hannun Hukumar EFCC” »

Labarai, Najeriya

Yanbindiga sun Kashe kimanin mutane 30 a yankin kayama ta Jihar kwaran Najeriya
Published: February 4, 2026 at 5:50 AM | By: Mustapha Nasiru Batsari

Posted on February 4, 2026 By Mustapha Nasiru Batsari No Comments on Yanbindiga sun Kashe kimanin mutane 30 a yankin kayama ta Jihar kwaran Najeriya
Published: February 4, 2026 at 5:50 AM | By: Mustapha Nasiru Batsari

Kimanin mutane 30 ne ake fargabar sun mutu tare kona gidan wani basarake asakamakon wani mummunan harin da wasu yanbindiga suka kai a Jihar Kwara dake tarayyar Najeriya, Rahotanni daga yankin woro na karamar Hukumar kayama ta jihar Kwaran wanda yake kan iyakar jihohin kwara da Neja na nuna cewa maharan sun bankawa garin wuta…

Ci Gaba Da Karatu “Yanbindiga sun Kashe kimanin mutane 30 a yankin kayama ta Jihar kwaran Najeriya” »

Najeriya

EFCC Ta Cafke Fitacciyar Jarumar Kannywood Samha Inuwa
Published: February 4, 2026 at 5:48 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 4, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on EFCC Ta Cafke Fitacciyar Jarumar Kannywood Samha Inuwa
Published: February 4, 2026 at 5:48 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
EFCC Ta Cafke Fitacciyar Jarumar Kannywood Samha InuwaPublished: February 4, 2026 at 5:48 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa ta Najeriya (EFCC) reshen jihar Kano, a ranar Talata 3 ga Fabrairu, 2026, ta kama fitacciyar jarumar masana’antar Kannywood, Samha Inuwa, bisa zargin lalata kuɗin Naira. An kama Samha Inuwa ne bayan wani faifan bidiyo ya bazu a kafafen sada zumunta, inda aka gan ta tana goge majina…

Ci Gaba Da Karatu “EFCC Ta Cafke Fitacciyar Jarumar Kannywood Samha Inuwa” »

Labarai, Najeriya

Mabiya Addinin Kirista Da ‘Yan Bindiga Suka Sace Sun Kubuta
Published: February 3, 2026 at 10:12 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 3, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Mabiya Addinin Kirista Da ‘Yan Bindiga Suka Sace Sun Kubuta
Published: February 3, 2026 at 10:12 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Mabiya Addinin Kirista Da ‘Yan Bindiga Suka Sace Sun KubutaPublished: February 3, 2026 at 10:12 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ranar Litinin, ‘Yan sandan Najeriya sunce akalla mutane 80 mabiya addinin kirista wadanda aka yi imanin ‘yan bindiga sun sace su a wasu coci coci uku a arewacin kasar cikin watan jiya, sun koma gidajen su, ikirarin da nan da nan kungiyar kiristoci ta Najeriya ta musanta. Kamar yadda kungiyar CAN ta fada, yan Bindiga…

Ci Gaba Da Karatu “Mabiya Addinin Kirista Da ‘Yan Bindiga Suka Sace Sun Kubuta” »

Labarai, Najeriya

Kungiyar Cigaban Al’ummar Tangale Tace Bata Goyon Bayan Kai Ziyara Wa Gwamnan Gombe
Published: February 3, 2026 at 9:43 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 3, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kungiyar Cigaban Al’ummar Tangale Tace Bata Goyon Bayan Kai Ziyara Wa Gwamnan Gombe
Published: February 3, 2026 at 9:43 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kungiyar Cigaban Al’ummar Tangale Tace Bata Goyon Bayan Kai Ziyara Wa Gwamnan GombePublished: February 3, 2026 at 9:43 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kungiyar Cigaban al’ummar Tangale Dake Kudancin jihar Gombe, sun Nisanta Kansu daga Wasu da suka Ziyarci Gidan gwamnatin Gombe Domin Kai Ziyarar muba’ya’a Ga Gwamnan jihar. A taron Manema labarai da suka Kira sun bayyana cewa, basa tare da wannan Gwamnati ta Inuwa Yahaya tun bayan rashin adalci da akayi musu wajen nadin Mai Tangale…

Ci Gaba Da Karatu “Kungiyar Cigaban Al’ummar Tangale Tace Bata Goyon Bayan Kai Ziyara Wa Gwamnan Gombe” »

Labarai, Najeriya

An Gurfaranar Da Wadanda Ake Zargi Takai Hari Gaban Kotu
Published: February 2, 2026 at 4:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 2, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Gurfaranar Da Wadanda Ake Zargi Takai Hari Gaban Kotu
Published: February 2, 2026 at 4:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Gurfaranar Da Wadanda Ake Zargi Takai Hari Gaban KotuPublished: February 2, 2026 at 4:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Masu gabatar da kara sun gabatar da takarda gaban kotu yau, inda suke zargin mutane 9 da alhakin kai hari a kauyen Yelwa dake jihar Benue a Nigeria, a watan Yunin bara, da yayi sanadiyyar rayuka 150. A karar da aka gabatar gaban babbar kotu a Abuja, An yi zargin wadanda ake tuhuma da cewa…

Ci Gaba Da Karatu “An Gurfaranar Da Wadanda Ake Zargi Takai Hari Gaban Kotu” »

Najeriya, Tsaro

Gobara Ta Lalata Shaguna Da Gidajen Abinci A Gombe
Published: February 2, 2026 at 5:26 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 2, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gobara Ta Lalata Shaguna Da Gidajen Abinci A Gombe
Published: February 2, 2026 at 5:26 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gobara Ta Lalata Shaguna Da Gidajen Abinci A GombePublished: February 2, 2026 at 5:26 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wata gobara da ta tashi a safiyar Asabar ta lalata shaguna, kwantainoni na gefen hanya, da wuraren cin abinci a New Mile 3 da ke kan hanyar Gombe Yola a jihar Gombe Najeriya. Gobarar, wadda ta tashi da misalin karfe 3 na asuba, ta bazu cikin sauri a yankin inda ake kasuwanci, inda ta ƙone…

Ci Gaba Da Karatu “Gobara Ta Lalata Shaguna Da Gidajen Abinci A Gombe” »

Labarai, Najeriya

An Kaddamar Da Kwamitin Kwallon Kafa A Tsakanin Masarautun Jihar Gombe
Published: February 1, 2026 at 1:46 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 1, 2026

Posted on February 1, 2026February 1, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Kaddamar Da Kwamitin Kwallon Kafa A Tsakanin Masarautun Jihar Gombe
Published: February 1, 2026 at 1:46 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 1, 2026
An Kaddamar Da Kwamitin Kwallon Kafa A Tsakanin Masarautun Jihar GombePublished: February 1, 2026 at 1:46 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 1, 2026

An Kaddamar da Kwamitin Gasar Kofin Haɗin Kan Masarautun Gargajiya na Gombe 2026 An kaddamar da Kwamitin Shirya Gasar Ƙwallon Ƙafa ta Haɗin Kan Masarautun Gargajiya na jihar Gombe dake arewa maso gabashin Najeriya, wadda aka fi sani da Kofin Haɗin Kan Sarkin Gombe 2026, a hukumance a birnin Gombe. An gudanar da bikin kaddamarwar…

Ci Gaba Da Karatu “An Kaddamar Da Kwamitin Kwallon Kafa A Tsakanin Masarautun Jihar Gombe” »

Labarai, Najeriya, Wasanni

Posts pagination

Previous 1 … 27 28 29 … 42 Next

Sabbin Labarai

  • Gwamnan Gombe Ya Yaba Da Hikima Da Jagorancin Sarkin Gombe A Shekaru 12 Na Jagoranci
  • JEI Da Abokan Hulɗar Sun Gudanar Da Aikin Shuka Itatuwa Domin Bikin Ranar Muhalli Ta Duniya
  • Mourinho Ya ƙara Ta’azzara Takaddamarsa Da Hukumomin ƙwallon ƙafar Turkiyya
  • Za’ayi Jana’izar Marigayi Ali Khamenei a Tehran, Qom da Mashhad
  • Lewandowski: Zan Kokarta Zura Kwallo Ta 90 Don Kafa Tarihi A Poland

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • SERVICOM, ATBUTH Ta Cafke Wani Da Ake Zargin Dan Damfara Ne Labarai
  • Hukumar MDD Tace Wadanda Suka Mutu A Harin Sudan Sun Haura 70 Afrika
  • Iran Ta Harbo Jiragen Yakin Amurka Biyu Amurka
  • Shugaba Tinubu Ya Rantsar Da Christ Musa Ministan Tsaro Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ambaliyar Ruwan Sama Yayi Ajalin Mutum 13 A Malawi Labarai
  • Shugaba Tinubu Ya Kara Aika Sunayen Jakadu Ga Majalisa Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnatin Kasar Ghana Ta Rage Farashin Cocoa Afrika
  • Rundunar Operation Hadinkai Sunyi Nasara Akan ISWAP Da Boko Haram Najeriya
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.