Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Najeriya

Jami’ar Tarayya A Gombe Ta Karyata Harin ‘Yan Bindiga
Published: February 1, 2026 at 10:31 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 1, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Jami’ar Tarayya A Gombe Ta Karyata Harin ‘Yan Bindiga
Published: February 1, 2026 at 10:31 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Jami’ar Tarayya A Gombe Ta Karyata Harin ‘Yan BindigaPublished: February 1, 2026 at 10:31 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumomin Jami’ar tarayya ta Kashere da ke jihar Gombe sun karyata rahotannin kafafen sada zumunta da ke ikirarin cewa ‘yan bindiga sun kai hari jami’ar, inda ta bayyana labarin a matsayin ƙarya. A cikin wata sanarwa da jami’ar yada labarai, Janet Ezekiel, ta sanya wa hannu, jami’ar ta ce babu wani hari da ya faru,…

Ci Gaba Da Karatu “Jami’ar Tarayya A Gombe Ta Karyata Harin ‘Yan Bindiga” »

Najeriya, Sauran Duniya, Tsaro

Majalisar Wakilai Tayi Allah Wadai Da Hare-Haren ‘Yan Bindiga A Gombe
Published: February 1, 2026 at 5:10 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 1, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Majalisar Wakilai Tayi Allah Wadai Da Hare-Haren ‘Yan Bindiga A Gombe
Published: February 1, 2026 at 5:10 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Majalisar Wakilai Tayi Allah Wadai Da Hare-Haren ‘Yan Bindiga A GombePublished: February 1, 2026 at 5:10 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Majalisar Wakilai ta yi Allah-wadai da munanan hare-haren ’yan bindiga a Gombe, ta nemi a ɗauki matakin soji cikin gaggawa. Majalisar Wakilai ta amince da wani kudiri na gaggawa da ya shafi bukatun jama’a dangane da yawaitar hare-haren ’yan bindiga a ƙaramar hukumar Akko ta jihar Gombe, waɗanda suka yi sanadin mutuwar akalla mutane shida,…

Ci Gaba Da Karatu “Majalisar Wakilai Tayi Allah Wadai Da Hare-Haren ‘Yan Bindiga A Gombe” »

Labarai, Najeriya, Tsaro

Yanbindiga sun Kashe mutun guda tare da yin garkuwa da mutane kimanin 100 a Jihar Nejan Najeriya.
Published: January 31, 2026 at 9:26 PM | By: Mustapha Nasiru Batsari

Posted on January 31, 2026 By Mustapha Nasiru Batsari No Comments on Yanbindiga sun Kashe mutun guda tare da yin garkuwa da mutane kimanin 100 a Jihar Nejan Najeriya.
Published: January 31, 2026 at 9:26 PM | By: Mustapha Nasiru Batsari

YANBINDIGA SUN KASHE MUTUN GUDA TARE DA YIN GARKUWA DA MUTANE KIMANIN 100 A JIHAR NEJAN NAJERIYA. Yanzu haka dai Yanfashin d aji na ci gaba da tafka ta,asarsu a Wasu sassanan jihohin Najeriya Lamarin dake kara jefa alumma cikin Yanayi na zaman dar dar. Rahotanni Daga Jihar Neja na nuna cewa Yanfashin Dajin sun…

Ci Gaba Da Karatu “Yanbindiga sun Kashe mutun guda tare da yin garkuwa da mutane kimanin 100 a Jihar Nejan Najeriya.” »

Najeriya

Wani Harin ‘Yan Bindiga Ya Kashe Mutane 35 A Jihar Borno
Published: January 31, 2026 at 7:23 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 31, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Wani Harin ‘Yan Bindiga Ya Kashe Mutane 35 A Jihar Borno
Published: January 31, 2026 at 7:23 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Wani Harin ‘Yan Bindiga Ya Kashe Mutane 35 A Jihar BornoPublished: January 31, 2026 at 7:23 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

A Najeriya akalla mutane 25 ne aka kashe sakamakon wani harin da ‘yan bindiga da ake kyautata zaton mayakan Boko Haram suka kai kan wani gari, a arewa maso gabashin kasar kamar yadda ‘yan uwan wadanda harin ya rutsa da su suka fada. Wadanda suka halaka a harin leburori ne wadanda suka yi balaguro zuwa…

Ci Gaba Da Karatu “Wani Harin ‘Yan Bindiga Ya Kashe Mutane 35 A Jihar Borno” »

Labarai, Najeriya, Tsaro

Mayakan ISWAP Sun Kai Farmaki Kan Sojojin Najeriya
Published: January 30, 2026 at 5:36 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 30, 2026

Posted on January 30, 2026January 30, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Mayakan ISWAP Sun Kai Farmaki Kan Sojojin Najeriya
Published: January 30, 2026 at 5:36 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 30, 2026
Mayakan ISWAP Sun Kai Farmaki Kan Sojojin NajeriyaPublished: January 30, 2026 at 5:36 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 30, 2026

Mayakan ISWAP da jiragen yaki marasa matuka wato drones suka rufawa baya, sun kai hari kan wani sansanin sojoji a jihar Barno,suka kashe sojoji masu yawa da asubahin ranar Alhamis, wannan yana kunshe ne cikin bayani da sojojin kasar suka bayar. Kuma wannan shine hari na biyu da mayakan suka kai wa dakarun kasar a…

Ci Gaba Da Karatu “Mayakan ISWAP Sun Kai Farmaki Kan Sojojin Najeriya” »

Najeriya

Matsalolin Masarautun Kano Sun Kawo Karshe
Published: January 29, 2026 at 7:00 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 29, 2026

Posted on January 29, 2026January 29, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Matsalolin Masarautun Kano Sun Kawo Karshe
Published: January 29, 2026 at 7:00 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 29, 2026
Matsalolin Masarautun Kano Sun Kawo KarshePublished: January 29, 2026 at 7:00 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 29, 2026

Gwamnatin jihar Kano ta bayyana cewa za a warware rikicin masarautar anan kusa. Kwamishinan yaɗa labarai da harkokin cikin gida na jihar, Ibrahim Waiya, ne ya bayyana hakan yayin da yake zantawa da manema labarai a ranar Alhamis a Kano. Waiya ya tabbatar wa al’ummarl cewa an riga an ɗauki tsare-tsare masu ƙarfi domin dawo…

Ci Gaba Da Karatu “Matsalolin Masarautun Kano Sun Kawo Karshe” »

Najeriya

Majalisar Dottawa Ta Kafa Komitin Dokar Zabe
Published: January 29, 2026 at 5:15 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 29, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Majalisar Dottawa Ta Kafa Komitin Dokar Zabe
Published: January 29, 2026 at 5:15 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Majalisar Dottawa Ta Kafa Komitin Dokar ZabePublished: January 29, 2026 at 5:15 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban majalisar dattawa, Godswill Akpabio, ya sanar da kafa wani kwamiti domin tattara ra’ayoyin sanatoci kan dokar zaɓe. Akpabio ya bayyana hakan ne a ranar Alhamis bayan zaman sirri da majalisar dattawa ta yi, inda ‘yan majalisar suka tattauna rahoton kudirin dokar. Ya ce, “Majalisar Dattawa ta kafa ƙaramin kwamiti domin ƙara ba da gudunmawa,…

Ci Gaba Da Karatu “Majalisar Dottawa Ta Kafa Komitin Dokar Zabe” »

Najeriya

‘Yan Ta’adda Sun Kashe ‘Yan Sanda A Jihar Katsina
Published: January 28, 2026 at 7:48 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 28, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ‘Yan Ta’adda Sun Kashe ‘Yan Sanda A Jihar Katsina
Published: January 28, 2026 at 7:48 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
‘Yan Ta’adda Sun Kashe ‘Yan Sanda A Jihar KatsinaPublished: January 28, 2026 at 7:48 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

‘Yan sanda 3 sun rasa rayukan su, yayin da wasu 2 suka jikkata lokacin da ‘yan ta’adda dauke da makamai suka kai hari kan ‘yan sanda masu sintiri a jihar Katsinan Najeriya ranar Talata, a cewar ‘yan sanda ranar laraba. Wannan na daga cikin karuwar hare-hare da ‘yan ta’adda ke kaiwa, da ya hada da…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Ta’adda Sun Kashe ‘Yan Sanda A Jihar Katsina” »

Najeriya, Tsaro

An Kama Wani Da Abubuwan Fashewa A Zamfara
Published: January 28, 2026 at 1:56 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 28, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Kama Wani Da Abubuwan Fashewa A Zamfara
Published: January 28, 2026 at 1:56 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Kama Wani Da Abubuwan Fashewa A ZamfaraPublished: January 28, 2026 at 1:56 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Rundunar ƴan sandan jihar Zamfara ta kama wani mutum mai kimanin shekaru 38, Mustapha Mohammad, kan zargin mallakar abubuwan fashewa ba bisa ka’ida ba. An kama shi ne ta hanyar rundunar tsaron kar ta kwana na ‘yansanda kan haramtaccen aikin hakar ma’adinai, bayan samun sahihan bayanai. DSP Yazid Abubakar, mai magana da yawun ‘yansandan jihar,…

Ci Gaba Da Karatu “An Kama Wani Da Abubuwan Fashewa A Zamfara” »

Najeriya, Tsaro

Tsohuwar Ministan Albarkatun Mai Ta Bayyana A Kotu
Published: January 28, 2026 at 10:49 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 28, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Tsohuwar Ministan Albarkatun Mai Ta Bayyana A Kotu
Published: January 28, 2026 at 10:49 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Tsohuwar Ministan Albarkatun Mai Ta Bayyana A KotuPublished: January 28, 2026 at 10:49 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Tsohuwar ministar albarkatun man fetur ta Nigeria Diezeni Allison Madueke ta karbi cin Hanci, ciki har da kayan sawa, da amfani da manyan gidaje mallakin ‘yan kasuwa masu bukatar kwangiloli masu tsoka daga masana’antar man fetur da na iskar gas, a cewar masu gabatar da kara, yayin gurfanar da ita gaban kotu ranar Talata. Allison…

Ci Gaba Da Karatu “Tsohuwar Ministan Albarkatun Mai Ta Bayyana A Kotu” »

Najeriya

Posts pagination

Previous 1 … 28 29 30 … 42 Next

Sabbin Labarai

  • Gwamnan Gombe Ya Yaba Da Hikima Da Jagorancin Sarkin Gombe A Shekaru 12 Na Jagoranci
  • JEI Da Abokan Hulɗar Sun Gudanar Da Aikin Shuka Itatuwa Domin Bikin Ranar Muhalli Ta Duniya
  • Mourinho Ya ƙara Ta’azzara Takaddamarsa Da Hukumomin ƙwallon ƙafar Turkiyya
  • Za’ayi Jana’izar Marigayi Ali Khamenei a Tehran, Qom da Mashhad
  • Lewandowski: Zan Kokarta Zura Kwallo Ta 90 Don Kafa Tarihi A Poland

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Iran Tace Dole A Tsagaita Wuta A Lebanon Kafun Fara Shawarwari Amurka
  • Netanyahu: Zamu Kashe Dala Billiyan $110 Cikin Shekaru Hudu Don Kera Makamai Sauran Duniya
  • Tinubu Ya Aika Manyan Hafsoshin Tsaro Borno Afrika
  • Isra’ila Takai Hare Hare Birnin Tehran Afrika
  • Jami’an Shiga Da Fice A Afirka Ta Kudu Sun Tafka Badakalar Kudade Afrika
  • Rundunar Tsaron Haɗin Gwiwa Ta Arewa Maso Gabas Ta Kashe Fiye Da ‘Yan Ta’adda 438 Labarai
  • Jamhuriyar Nijar Ta Dakatar Da Bawa Amurkawa Visa Afrika
  • Masana Lafiya – Preeclampsia Cuta Ce Mai Hadari Amma Ana Iya Magance Ta Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.