Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Najeriya

Rashin Tsaro: Gwamnati Ta Bada Umarnin Daukar Ma’aikata Sama Da 94,000
Published: December 12, 2025 at 10:54 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 12, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Rashin Tsaro: Gwamnati Ta Bada Umarnin Daukar Ma’aikata Sama Da 94,000
Published: December 12, 2025 at 10:54 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Rashin Tsaro: Gwamnati Ta Bada Umarnin Daukar Ma’aikata Sama Da 94,000Published: December 12, 2025 at 10:54 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta bayyana shirin daukar sabbin ma’aikatan tsaro sama da 94,000 domin ƙarfafa yaki da tashin hankalin a faɗin ƙasar. A cikin shirin ta, Hukumar Kula da Ayyukan ’Yan Sanda (PSC) tare da Rundunar ’Yan Sanda (NPF) za su dauki ’yan sanda 50,000, inda za’a bude shafin neman aikin daga ranar 15 ga…

Ci Gaba Da Karatu “Rashin Tsaro: Gwamnati Ta Bada Umarnin Daukar Ma’aikata Sama Da 94,000” »

Najeriya

Tsohon Minista Ngige Ya Shiga Komar EFCC
Published: December 11, 2025 at 12:59 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 11, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Tsohon Minista Ngige Ya Shiga Komar EFCC
Published: December 11, 2025 at 12:59 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Tsohon Minista Ngige Ya Shiga Komar EFCCPublished: December 11, 2025 at 12:59 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Chris Ngige, tsohon Ministan Kwadago, yana tsare a hannun Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa ta EFCC a halin yanzu kamar yadda Majiyar Daily Trust ta rawaito. Fred Chukwuelobe, mai taimaka wa tsohon ministan a bangaren yada labarai, ne ya tabbatar da hakan a wani bayani da ya fitar da safiyar ranar Alhamis. Chukwuelobe…

Ci Gaba Da Karatu “Tsohon Minista Ngige Ya Shiga Komar EFCC” »

Najeriya

Mace Ta Farko Da Zata Shugabanci Jami’ar Northwest Dake Kano
Published: December 11, 2025 at 11:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 11, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Mace Ta Farko Da Zata Shugabanci Jami’ar Northwest Dake Kano
Published: December 11, 2025 at 11:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Mace Ta Farko Da Zata Shugabanci Jami’ar Northwest Dake KanoPublished: December 11, 2025 at 11:23 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamna Yusuf ya naɗa mace ta farko a matsayin shugabar jami’ar Northwest a Kano Gwamna Abba Kabir Yusuf ya naɗa Farfesa Amina Salihi Bayero a matsayin sabuwar shugabar jami’ar Northwest Kano domin yin wa’adin shekaru 5, inda nadin zai fara aiki daga 1 ga watan Disamba na 2025. Bayanin hakan na dauke cikin wata sanarwa…

Ci Gaba Da Karatu “Mace Ta Farko Da Zata Shugabanci Jami’ar Northwest Dake Kano” »

Najeriya

Gwamnatin Kano: Zamu Kara Daukar Malamai Domin Inganta Ilimi
Published: December 11, 2025 at 10:54 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 11, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Kano: Zamu Kara Daukar Malamai Domin Inganta Ilimi
Published: December 11, 2025 at 10:54 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Kano: Zamu Kara Daukar Malamai Domin Inganta IlimiPublished: December 11, 2025 at 10:54 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin Kano za ta dauki sabbin malaman makaranta dubu hudu a fadin jihar. Shugaban Hukumar Ilimi Matakin Farko a jihar, (SUBEB), Yusuf Kabir, ya ce hukumar na shirin daukar karin malamai dubu hudu domin karfafa koyar da karatu a Matakin farko da lissafi a kananan hukumomin jihar. Ya bayyana hakan ne a taron bitar sakamakon…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Kano: Zamu Kara Daukar Malamai Domin Inganta Ilimi” »

Najeriya

NNPC Da Wasu Kamfanoni Sunyi Yarjejeniyar Iskar Gas
Published: December 11, 2025 at 9:25 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 11, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on NNPC Da Wasu Kamfanoni Sunyi Yarjejeniyar Iskar Gas
Published: December 11, 2025 at 9:25 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
NNPC Da Wasu Kamfanoni Sunyi Yarjejeniyar Iskar GasPublished: December 11, 2025 at 9:25 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kamfanin makamashi na Heirs Energies na Najeriya tare da kamfanin mai na kasar NNPC, sun sanya hannu a kan yarjejeniya tare da wasu masu zuba jari su 5 domin tare irin gas da ake konawa ba tare da amfanin komai ba lokacin hakar mai, da nufin maida shi na kudi. Najeriya tana da gas mafi…

Ci Gaba Da Karatu “NNPC Da Wasu Kamfanoni Sunyi Yarjejeniyar Iskar Gas” »

Najeriya

Gwamnatin Tarayya Tana Neman Kudi Domin Aiwatar Da Kasafin Kudin 2026
Published: December 11, 2025 at 8:40 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 11, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamnatin Tarayya Tana Neman Kudi Domin Aiwatar Da Kasafin Kudin 2026
Published: December 11, 2025 at 8:40 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamnatin Tarayya Tana Neman Kudi Domin Aiwatar Da Kasafin Kudin 2026Published: December 11, 2025 at 8:40 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnatin Tarayyar Najeriya tana neman aron Naira Triliyan N17.89 domin ɗaukar nauyin kasafin kuɗin 2026 Gwamnatin Tarayya na shirin kara yawan bashin da take karbowa zuwa Naira Triliyan N17.89 a shekarar 2026 domin cike gibin kasafin kuɗi da ke karuwa, kamar yadda sabon tsarin kasafin kudin 2026 ya nuna. Sabon bayanin kasafi daga Ma’aikatar Tsare-tsaren…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Tarayya Tana Neman Kudi Domin Aiwatar Da Kasafin Kudin 2026” »

Najeriya

Amurka Ta Nuna Damuwa Kan Matsalar ‘Yan Gudun Hijira A Najeriya
Published: December 11, 2025 at 6:49 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 11, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Amurka Ta Nuna Damuwa Kan Matsalar ‘Yan Gudun Hijira A Najeriya
Published: December 11, 2025 at 6:49 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Amurka Ta Nuna Damuwa Kan Matsalar ‘Yan Gudun Hijira A NajeriyaPublished: December 11, 2025 at 6:49 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Kwamitocin Kasafin Kuɗi na Majalisar Dokokin Amurka sun jaddada kudirin Amurka na tunkarar take-taken addini a duniya, musamman a Najeriya. Wannan na zuwa ne bayan ziyarar tawagar ‘yan majalisar da Shugaba Donald Trump ya tura ƙarƙashin jagorancin Riley Moore. A Najeriya, tawagar ta gana da mai bawa Shugaban ƙasa shawara kan tsaro, Nuhu Ribadu, domin…

Ci Gaba Da Karatu “Amurka Ta Nuna Damuwa Kan Matsalar ‘Yan Gudun Hijira A Najeriya” »

Najeriya

Soyinka Ya soki Yawan Jami’an Tsaron Da Ake Bai Wa Seyi Tinubu
Published: December 10, 2025 at 4:23 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 10, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Soyinka Ya soki Yawan Jami’an Tsaron Da Ake Bai Wa Seyi Tinubu
Published: December 10, 2025 at 4:23 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Soyinka Ya soki Yawan Jami’an Tsaron Da Ake Bai Wa Seyi TinubuPublished: December 10, 2025 at 4:23 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Farfesa Wole Soyinka ya yi gargaɗi ga Shugaba Bola Tinubu kan yadda ake gudanar da tsaro da kuma amfani da jami’an gwamnati wajen kare wasu ‘yan tsiraru masu kusanci da fada. Yayin bikin bayar da kyaututtuka na Wole Soyinka Centre for Investigative Journalism a Legas, a wani bidiyo da ya yadu, Soyinka ya ce ya…

Ci Gaba Da Karatu “Soyinka Ya soki Yawan Jami’an Tsaron Da Ake Bai Wa Seyi Tinubu” »

Najeriya

Ganduje Ne Yasa Aka Kama Ni Inji Muhuyi Magaji
Published: December 10, 2025 at 10:53 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 10, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ganduje Ne Yasa Aka Kama Ni Inji Muhuyi Magaji
Published: December 10, 2025 at 10:53 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Ganduje Ne Yasa Aka Kama Ni Inji Muhuyi MagajiPublished: December 10, 2025 at 10:53 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Tsohon shugaban Hukumar Karɓar Korafe-korafe da Yaƙi da Cin Hanci ta Jihar Kano, Muhuyi Magaji Rimin Gado, ya zargi tsohon gwamnan jihar Kano, Abdullahi Umar Ganduje, da hannu a kama shi da jami’an rundunar ‘yansandan Najeriya tayi a ranar Juma’a. An kama Magaji ne a ofishinsa da ke Kano ta hannun wasu jami’an ‘yan sanda…

Ci Gaba Da Karatu “Ganduje Ne Yasa Aka Kama Ni Inji Muhuyi Magaji” »

Najeriya

Eziekel Gomos Ya Zamo Babban Daraktan Sakatariyar Zauren Gwamnonin Arewa
Published: December 9, 2025 at 7:31 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on December 9, 2025 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Eziekel Gomos Ya Zamo Babban Daraktan Sakatariyar Zauren Gwamnonin Arewa
Published: December 9, 2025 at 7:31 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Eziekel Gomos Ya Zamo Babban Daraktan Sakatariyar Zauren Gwamnonin ArewaPublished: December 9, 2025 at 7:31 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ƙungiyar Gwamnonin jihohin arewa ta Naɗa Ezekiel Gomos a matsayin babban darakta don karfafa haɗin kan yankin Kungiyar gwamnonin jihohin Arewa (NSGF) ƙarƙashin jagorancin Shugabanta kuma Gwamnan jihar Gombe, Muhammadu Inuwa Yahaya, ta amince da naɗin Mista Ezekiel Gomos, OFR, a matsayin Babban daraktan sakatariyar ƙungiyar. Naɗin dai ya yi daidai da sabbin alƙawuran da…

Ci Gaba Da Karatu “Eziekel Gomos Ya Zamo Babban Daraktan Sakatariyar Zauren Gwamnonin Arewa” »

Najeriya

Posts pagination

Previous 1 … 28 29 30 … 32 Next

Sabbin Labarai

  • Gwamnatin Tarayya Ta Kaddamar Da Aikin Wutan Lantarki A Jami’ar Bayero
  • Tsohon Gwamnan Kano, Malam Ibrahim Shekarau Ya Koma Jam’iyyar APC
  • Hukumar Upper Benue Zata Inganta Noma A Dadinkowa
  • Gwamnatin Najeriya Zata Rabawa Al’umma Tallafin Noma
  • Shugaba Trump Ya Yabawa Iran Bisa Bude Mashigar Hormuz

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Isra’ila Tace Bazata Sake Kai Hari Kan Cibiyar Gas Ta Iran Ba Afrika
  • An Yanke Mishi Hukuncin Kisa Saboda Neman Kudin Aure Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnatin Jihar Neja Ta Soke Lasisin Mallakar Wasu Manyan Filaye A Jihar Labarai
  • Farashin Mai Yana Cigaba Da Karuwa Afrika
  • Gwamnatin Tarayya Tana Neman Kudi Domin Aiwatar Da Kasafin Kudin 2026 Najeriya
  • Ahmed Musa, Yayi Ritaya A ƙwallon ƙasa Da ƙasa Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Farashin Gangar Mai Yayi Gagarumar Fadi A Kasashen Duniya Labarai
  • Tsofin Shugabanin Kasa Sun Karbi Bakoncin Hafsan Sojin Najeriya Tsaro
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.