Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Najeriya

An Tsinci Gawar Yarinya A Gombe
Published: January 28, 2026 at 10:37 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 28, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Tsinci Gawar Yarinya A Gombe
Published: January 28, 2026 at 10:37 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Tsinci Gawar Yarinya A GombePublished: January 28, 2026 at 10:37 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Rundunar ƴansandan jihar Gombe ta tabbatar da mutuwar A’isha ƴar shekara 15 a yankin Kwami dake jahar ranar Talata. A cewar Kakakin Rundunar ƴansandan, DSP Buhari Abdullahi, an aika yarinyar sayen waken suya ne a ranar Litinin, amma ba ta dawo gida ba. Ya ƙara da cewa sai a ranar Talata ne a ga gawār…

Ci Gaba Da Karatu “An Tsinci Gawar Yarinya A Gombe” »

Najeriya, Tsaro

Za’a Gurfanar Da Sojojin Da Ake Zargi Da Yunkurin Juyin Mulki
Published: January 26, 2026 at 8:38 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 28, 2026

Posted on January 26, 2026January 28, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Za’a Gurfanar Da Sojojin Da Ake Zargi Da Yunkurin Juyin Mulki
Published: January 26, 2026 at 8:38 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 28, 2026
Za’a Gurfanar Da Sojojin Da Ake Zargi Da Yunkurin Juyin MulkiPublished: January 26, 2026 at 8:38 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: January 28, 2026

Binciken da rundunar sojin Nigeria ta yi ya gano akwai yiwuwar cewa wasu dakarun ta 16 da aka kama shekarar da ta gabata saboda aikata laifi, suna shirin kifar da gwamnati ne ta hanyar juyin mulki, kuma zasu fuskanci shari’a, a cewar wani jawabi da ya fito daga babban ofishin tsaro na kasa a ranar…

Ci Gaba Da Karatu “Za’a Gurfanar Da Sojojin Da Ake Zargi Da Yunkurin Juyin Mulki” »

Najeriya

Ma’aikatan Tattara Kudin Haraji Sunyi Rikici Da Masu Babura A Bauchi
Published: January 25, 2026 at 6:41 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 25, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ma’aikatan Tattara Kudin Haraji Sunyi Rikici Da Masu Babura A Bauchi
Published: January 25, 2026 at 6:41 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Ma’aikatan Tattara Kudin Haraji Sunyi Rikici Da Masu Babura A BauchiPublished: January 25, 2026 at 6:41 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Rundunar ’Yan Sandan jihar Bauchi, ta sanar da kama mutane takwas bayan wani rikici da ya ɓarke tsakanin ma’aikatan karɓar haraji da masu babur a cikin garin Bauchi. A cikin wata sanarwa da kakakin rundunar, SP Nafiu Habib, ya fitar, lamarin ya faru ne a ranar Juma’a, a kusa da kofar Wunti, wato Wunti Gate,…

Ci Gaba Da Karatu “Ma’aikatan Tattara Kudin Haraji Sunyi Rikici Da Masu Babura A Bauchi” »

Najeriya

Motar Kungiyar Kwallon Kafar Bayelsa United Ta Yi Hatsari
Published: January 24, 2026 at 6:17 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 24, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Motar Kungiyar Kwallon Kafar Bayelsa United Ta Yi Hatsari
Published: January 24, 2026 at 6:17 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Motar Kungiyar Kwallon Kafar Bayelsa United Ta Yi HatsariPublished: January 24, 2026 at 6:17 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Motar bas ɗin ƙungiyar kwallon kafa ta Bayelsa United ta yi mummunan hatsari a kan hanyar Abuja, yayin da take kan hanyar ta zuwa jihar Kano domin buga wasan mako na 22 na Nigeria Premier Football League (NPFL) da ƙungiyar Barau FC. Rahotanni sun nuna cewa ɗaya daga cikin tayoyin motar ta balle yayin da…

Ci Gaba Da Karatu “Motar Kungiyar Kwallon Kafar Bayelsa United Ta Yi Hatsari” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu, Najeriya

Babban Hafsan Tsaron Najeriya Ya Gargadi Masu Tayar Da Hankali
Published: January 24, 2026 at 9:24 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 24, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Babban Hafsan Tsaron Najeriya Ya Gargadi Masu Tayar Da Hankali
Published: January 24, 2026 at 9:24 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Babban Hafsan Tsaron Najeriya Ya Gargadi Masu Tayar Da HankaliPublished: January 24, 2026 at 9:24 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Babban Hafsan Sojin Ƙasarln Najeriya, Laftanar Janar Waidi Shaibu, ya yi gargaɗi mai tsanani ga masu aikata laifuka da ke tayar da hankalin al’umma a faɗin ƙasar, inda ya ce za su fuskanci ƙarfin sojoji matuƙar ba su tuba daga munanan ayyukansu ba. Fiye da sojojin musamman dubu ɗaya (1,000) ne aka ƙara tura wa…

Ci Gaba Da Karatu “Babban Hafsan Tsaron Najeriya Ya Gargadi Masu Tayar Da Hankali” »

Najeriya, Tsaro

Gwamna Ododo Ya Gargadi Sarakunan Gargajiya
Published: January 24, 2026 at 9:17 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 24, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gwamna Ododo Ya Gargadi Sarakunan Gargajiya
Published: January 24, 2026 at 9:17 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gwamna Ododo Ya Gargadi Sarakunan GargajiyaPublished: January 24, 2026 at 9:17 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Gwamnan jihar Kogi, Ahmed Usman Ododo, ya gargadi sarakunan gargajiya da su daina raba filaye ba bisa ka’ida ba, inda ya ce duk wanda aka kama yana aikata hakan zai Rasa kujerar sa. Gwamnan ya bayyana hakan ne yayin ziyararsa ga Elulu na Mopa, Oba Muyiwa Ibeun, a fadarsa, ya rawaito cewa gwamnan ya kuma…

Ci Gaba Da Karatu “Gwamna Ododo Ya Gargadi Sarakunan Gargajiya” »

Najeriya

An Yiwa Dokokin Kare Hakkin Yara Rikon Sakainar Kashi
Published: January 23, 2026 at 9:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 23, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Yiwa Dokokin Kare Hakkin Yara Rikon Sakainar Kashi
Published: January 23, 2026 at 9:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Yiwa Dokokin Kare Hakkin Yara Rikon Sakainar KashiPublished: January 23, 2026 at 9:58 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Rikon sakainar kashi da iyaye da sauran masu ruwa da tsaki ke yi wa dokokin da suka kare hakkin yara, na daga dalilan da al’umma ke samun kanta cikin bala’o’i da rashin tabbas. Dokokin da suka ba yara ‘yancin samun kariya daga duk wani yanayi da zai cutar da rayuwarsu ta kowace fuska, na shimfide…

Ci Gaba Da Karatu “An Yiwa Dokokin Kare Hakkin Yara Rikon Sakainar Kashi” »

Labarai, Najeriya

‘Yan Bindiga Sun Hallaka Mutane A Wajen Hakar Ma’adanai Dake Jihar Filato
Published: January 23, 2026 at 8:10 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 23, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ‘Yan Bindiga Sun Hallaka Mutane A Wajen Hakar Ma’adanai Dake Jihar Filato
Published: January 23, 2026 at 8:10 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
‘Yan Bindiga Sun Hallaka Mutane A Wajen Hakar Ma’adanai Dake Jihar FilatoPublished: January 23, 2026 at 8:10 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wasu ‘yan bindiga sun hallaka mutane 7 a wani hari da suka kai cikin dare wajen hakar ma’adanai a jihar Filato da ke Najeriya, a cewar wata kungiyar matasa da wani jami’in jihar a ranar juma’a. Kungiyar matasa ta Berom Youth Moulders Association ta ce, an kashe mutanen ne da shekarun su ya kama daga…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Bindiga Sun Hallaka Mutane A Wajen Hakar Ma’adanai Dake Jihar Filato” »

Najeriya, Tsaro

Tinubu Ya Rantsar Da Shugabar Hukumar FCC
Published: January 23, 2026 at 9:13 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 23, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Tinubu Ya Rantsar Da Shugabar Hukumar FCC
Published: January 23, 2026 at 9:13 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Tinubu Ya Rantsar Da Shugabar Hukumar FCCPublished: January 23, 2026 at 9:13 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Tinubu ya rantsar da shugabar hukumar FCC da kwamishinoni 37 Shugaban ƙasa Bola Tinubu ya rantsar da Shugabar Hukumar tabbatar da daidaito ta FCC da kuma kwamishinonin hukumar a fadar shugaban ƙasa da ke Abuja a ranar Alhamis. Sabuwar Shugabar FCC, Hulayat Omidiran, ta karɓi rantsuwar kama aiki tare da kwamishinoni 37 da ke wakiltar…

Ci Gaba Da Karatu “Tinubu Ya Rantsar Da Shugabar Hukumar FCC” »

Najeriya

Gobara Ta Tashi A Makarantar Koyon Jinyar Dabbobi Dake Jihar Kano
Published: January 22, 2026 at 5:51 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on January 22, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Gobara Ta Tashi A Makarantar Koyon Jinyar Dabbobi Dake Jihar Kano
Published: January 22, 2026 at 5:51 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Gobara Ta Tashi A Makarantar Koyon Jinyar Dabbobi Dake Jihar KanoPublished: January 22, 2026 at 5:51 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wata gobara da ta tashi a ranar Litinin ta ƙone ajujuwan karatu 34 a wata makarantar kiwon lafiyar dabbobi da ke karamar hukumar Kabo a jihar Kano. A cewar wata sanarwa da jami’in hulɗa da jama’a na hukumar kashe gobara ta ta Jihar Kano, ACFO Saminu Yusif Abdullahi, ya fitar, ya ce lamarin ya faru…

Ci Gaba Da Karatu “Gobara Ta Tashi A Makarantar Koyon Jinyar Dabbobi Dake Jihar Kano” »

Najeriya

Posts pagination

Previous 1 … 29 30 31 … 42 Next

Sabbin Labarai

  • Gwamnan Gombe Ya Yaba Da Hikima Da Jagorancin Sarkin Gombe A Shekaru 12 Na Jagoranci
  • JEI Da Abokan Hulɗar Sun Gudanar Da Aikin Shuka Itatuwa Domin Bikin Ranar Muhalli Ta Duniya
  • Mourinho Ya ƙara Ta’azzara Takaddamarsa Da Hukumomin ƙwallon ƙafar Turkiyya
  • Za’ayi Jana’izar Marigayi Ali Khamenei a Tehran, Qom da Mashhad
  • Lewandowski: Zan Kokarta Zura Kwallo Ta 90 Don Kafa Tarihi A Poland

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Yan Najeriya na ci gaba da maida martani akan sabuwar dokar zabe da majalisar Dattawan kasar ta Amince dashi Najeriya
  • Sanarwar MDD Ya Nuna Aniyar Mayakan RSF Na Kisan Kare Dangi Afrika
  • Kurdawa Sun Gargadi ‘Yan Uwansu Game Da Alaka Da Amurka Wajen Yakar Iran Afrika
  • Amurka Ta Baiwa Najeriya Wasu Muhimman Kayan Yaki Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Kotun Amurka Ta Soke Harajin Fito Da Shugaba Trump Ya Kakabawa Kayan Kasashen Waje Amurka
  • Magoya Bayan Nice Sun Kai Hari Wa ‘Yan Wasansu Wasanni
  • Dan Gudun Hijira Tarique Rahman Ya Kusa Zama Shugaban Kasa Labarai
  • An Damke Matasa Masu Gurza Kudaden Ketare Na Jabu Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.