Gwamnatin Najeriya Zata Rabawa Al’umma Tallafin Noma
Gwamnatin Tarayyar Najeriya ta bayyana aniyar ta na ganin cewa tallafin dala miliyan 500 da Bankin Duniya ya amince da shi, ya isa hannun manoma na hakika a fadin kasar nan, maimakon karkata shi ga akwakun ‘yan siyasa. Shugaban Hukumar Ba da Tallafin Kuɗaɗen Haɗin Gwiwa na Ƙasa (NFC), Emmanuel Atama, shi ne ya tabbatar…
Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Najeriya Zata Rabawa Al’umma Tallafin Noma” »

