RSF Ta Kasar Sudan, Tana Yin Garkuwa Da Mazauna A Yankin Darfur
Shaidun gani da ido, da ma’aikatan agaji da kuma kwararru sun yi zargin cewa rundunar sojojin wucin gadi ta RSF ta kasar Sudan, tana yin garkuwa da mazauna wuraren da ta kama a yankin Darfur tana neman sai ‘yan’uwansu sun biya diyya kafin ta sake su. Shaidun suka ce wadanda suka kasa biya, ana kashe…
Ci Gaba Da Karatu “RSF Ta Kasar Sudan, Tana Yin Garkuwa Da Mazauna A Yankin Darfur” »

