Sojoji Sun Yi Juyin Mulki A Guinea Bissau
Wasu hafsoshin soja a kasar Guinea Bissau wadda ta saba fama da juye-juyen mulki, sun bada sanarwar cewa sun kwace ikon mulkin kasar a bayan zaben shugaban kasar da aka fara gardama a kai tun kafin a sanar da sakamakon sa. Gidan rediyon Faransa na RFI ya ce sanarwar ta biyo bayan karar harbe-harbe da…
Ci Gaba Da Karatu “Sojoji Sun Yi Juyin Mulki A Guinea Bissau” »

