Gwamnatin Najeriya Ta Dauki Matakai Don Farfaɗo Da Maɗaba’ar Gwamnati
Gwamnatin Tarayya ta ɗauki matakai don farfaɗo da Maɗaba’ar Gwamnati da aka yi watsi da ita, bayan shekaru ana tafka asara. Gwamnatin Tarayyar Najeriya za ta ɗauki tsauraran matakai domin kawo ƙarshen shekaru na asara da sakaci bayan Ministan yaɗa labarai da wayar da kan al’umah, Alhaji Mohammed Idris, ya kai ziyarar duba Maɗaba’ar Gwamnati…
Ci Gaba Da Karatu “Gwamnatin Najeriya Ta Dauki Matakai Don Farfaɗo Da Maɗaba’ar Gwamnati” »

