Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Labarai

Gobara Mafi Muni Cikin Shekaru 60 A Hong Kong Ta Hallaka Rayuka
Published: November 27, 2025 at 7:12 PM | By: Nafisa Ahmad

Posted on November 27, 2025 By Nafisa Ahmad No Comments on Gobara Mafi Muni Cikin Shekaru 60 A Hong Kong Ta Hallaka Rayuka
Published: November 27, 2025 at 7:12 PM | By: Nafisa Ahmad
Gobara Mafi Muni Cikin Shekaru 60 A Hong Kong Ta Hallaka RayukaPublished: November 27, 2025 at 7:12 PM | By: Nafisa Ahmad

Wutar gobara mafi muni da aka gani a Hong Kong cikin shekaru fiye da 60, ta kwana tana ci, inda ya zuwa yanzu an ce akalla mutane arbain da hudu (44) ne suka mutu, yayin da ba a san inda wasu dari biyu da saba’in da tara (279) suke ba. Har yanzu dai jami’an agaji…

Ci Gaba Da Karatu “Gobara Mafi Muni Cikin Shekaru 60 A Hong Kong Ta Hallaka Rayuka” »

Sauran Duniya

Allah Ya Yi Wa Sheikh Dahiru Bauchi Rasuwa
Published: November 27, 2025 at 9:55 AM | By: Bala Hassan | Updated: November 27, 2025

Posted on November 27, 2025November 27, 2025 By Bala Hassan No Comments on Allah Ya Yi Wa Sheikh Dahiru Bauchi Rasuwa
Published: November 27, 2025 at 9:55 AM | By: Bala Hassan | Updated: November 27, 2025
Allah Ya Yi Wa Sheikh Dahiru Bauchi RasuwaPublished: November 27, 2025 at 9:55 AM | By: Bala Hassan | Updated: November 27, 2025

A daren jiya Laraba jikin malam yayi zafi, kuma da safiyar yau Alhamis, Allah yayi wa fitaccen Malamin addinin Musulunci Sheikh Dahiru Usman Bauchi rasuwa. Sheikh Dahiru Bauchi ya rasune yana da shekaru 102 bayan gajeruwar rashin lafiya. Ɗan margayi, Sayyadi Ali Dahiru Usman Bauchi ne, ya sanar da rasuwar malamin. Ya ce sun karɓi wannan ƙaddara…

Ci Gaba Da Karatu “Allah Ya Yi Wa Sheikh Dahiru Bauchi Rasuwa” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

‘Yan-Ta’adda Sun Kara Sace Mutane A Jihar Naija!
Published: November 27, 2025 at 1:44 AM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on November 27, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on ‘Yan-Ta’adda Sun Kara Sace Mutane A Jihar Naija!
Published: November 27, 2025 at 1:44 AM | By: Yusuf Aliyu Harande
‘Yan-Ta’adda Sun Kara Sace Mutane A Jihar Naija!Published: November 27, 2025 at 1:44 AM | By: Yusuf Aliyu Harande

A yayinda ake ci gaba da jimami da kuma neman yadda za’a samu kubutar da sauran Daliban Makarantar St. Mary a jihar Nejan Najeriya da ‘yan bindiga suka kwashe a Makon jiya. Yanzu haka kuma wasu ‘yan fashin Dajin sun kai wani sabon hari a yankin Shiroro tare da yin awon gaba da wasu Mutane….

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan-Ta’adda Sun Kara Sace Mutane A Jihar Naija!” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Sojojin Da Suka Kifar Da Farar Hula A Guinea-Bissau Sun Sanar Da Cewa!
Published: November 27, 2025 at 1:32 AM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on November 27, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Sojojin Da Suka Kifar Da Farar Hula A Guinea-Bissau Sun Sanar Da Cewa!
Published: November 27, 2025 at 1:32 AM | By: Yusuf Aliyu Harande
Sojojin Da Suka Kifar Da Farar Hula A Guinea-Bissau Sun Sanar Da Cewa!Published: November 27, 2025 at 1:32 AM | By: Yusuf Aliyu Harande

Wani gungun hafsoshin soja a kasar Guinea-Bissau sun ce sun kwace mulki jiya Laraba, kwana guda kafin hukumar zaben kasar ta bada sakamakon zaben shugaban kasar da aka yi cikin wannan mako. A cikin wata sanarwar da kakakinsu Diniz N’Tchama ya karanta a Telebijin na kasa, sojojin sun ce sun kawar da shugaba Umaro Sissoco…

Ci Gaba Da Karatu “Sojojin Da Suka Kifar Da Farar Hula A Guinea-Bissau Sun Sanar Da Cewa!” »

Afrika

Shugaba Tinubu Ya Ayyana Dokar-Ta-Baci A Fannin Tsaro
Published: November 27, 2025 at 1:24 AM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on November 27, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Shugaba Tinubu Ya Ayyana Dokar-Ta-Baci A Fannin Tsaro
Published: November 27, 2025 at 1:24 AM | By: Yusuf Aliyu Harande
Shugaba Tinubu Ya Ayyana Dokar-Ta-Baci A Fannin TsaroPublished: November 27, 2025 at 1:24 AM | By: Yusuf Aliyu Harande

Shugaba Bola Ahmed Tinubu na Najeriya ya ayyana dokar-ta-baci a bangaren tsaro a fadin kasar, ya umurci rundunar soja da ta ‘yan sanda da su gaggauta daukar dubban sabbin kurata domin shawo kan tashe-tashen hankula a kasar. Shugaba Tinubu yace za a dauki sabbin ‘yan sanda dubu 20, abinda zai kara yawansu zuwa dubu 50,…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaba Tinubu Ya Ayyana Dokar-Ta-Baci A Fannin Tsaro” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Sojoji Sun Yi Juyin Mulki A Guinea Bissau
Published: November 26, 2025 at 4:12 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Posted on November 26, 2025 By Yusuf Aliyu Harande No Comments on Sojoji Sun Yi Juyin Mulki A Guinea Bissau
Published: November 26, 2025 at 4:12 PM | By: Yusuf Aliyu Harande
Sojoji Sun Yi Juyin Mulki A Guinea BissauPublished: November 26, 2025 at 4:12 PM | By: Yusuf Aliyu Harande

Wasu hafsoshin soja a kasar Guinea Bissau wadda ta saba fama da juye-juyen mulki, sun bada sanarwar cewa sun kwace ikon mulkin kasar a bayan zaben shugaban kasar da aka fara gardama a kai tun kafin a sanar da sakamakon sa. Gidan rediyon Faransa na RFI ya ce sanarwar ta biyo bayan karar harbe-harbe da…

Ci Gaba Da Karatu “Sojoji Sun Yi Juyin Mulki A Guinea Bissau” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Amurka Ta Gabatarwa Sassan Dake Yakar Juna A Sudan da Shirin Tsagaita Wuta
Published: November 26, 2025 at 4:04 PM | By: Nafisa Ahmad

Posted on November 26, 2025 By Nafisa Ahmad No Comments on Amurka Ta Gabatarwa Sassan Dake Yakar Juna A Sudan da Shirin Tsagaita Wuta
Published: November 26, 2025 at 4:04 PM | By: Nafisa Ahmad
Amurka Ta Gabatarwa Sassan Dake Yakar Juna A Sudan da Shirin Tsagaita WutaPublished: November 26, 2025 at 4:04 PM | By: Nafisa Ahmad

Wakilin Amurka, Massad Boulos, ya ce Amurka ta gabatarwa da sassan dake yakar juna a kasar Sudan wani shiri na kulla tsagaita wuta, amma kuma babu daya daga cikin bangarorin da ya bayyana amincewarsa da shirin ya zuwa yanzu. Boulos yace duk da cewa babu wanda ya nuna rashin yarda da abubuwan dake kumshe a…

Ci Gaba Da Karatu “Amurka Ta Gabatarwa Sassan Dake Yakar Juna A Sudan da Shirin Tsagaita Wuta” »

Afrika

Ukraine Ta Bayyana Goyon Bayanta Ga Tsarin Cimma Yarjejeniya
Published: November 26, 2025 at 3:55 PM | By: Nafisa Ahmad

Posted on November 26, 2025 By Nafisa Ahmad No Comments on Ukraine Ta Bayyana Goyon Bayanta Ga Tsarin Cimma Yarjejeniya
Published: November 26, 2025 at 3:55 PM | By: Nafisa Ahmad
Ukraine Ta Bayyana Goyon Bayanta Ga Tsarin Cimma YarjejeniyaPublished: November 26, 2025 at 3:55 PM | By: Nafisa Ahmad

A yau talata Ukraine ta bayyana goyon bayanta ga tsarin cimma yarjejeniyar zaman lafiya da kasar Rasha, amma ta ce tilas sai an warware wasu muhimman batutuwan da suke kumshe cikin shirin a tattaunawa tsakanin shugaba Volodymyr Zelensky da shugaba Donald Trump na Amurka. Wannan sako daga bitnin Kiev  na nuni da cewa matsin diflomasiyyar…

Ci Gaba Da Karatu “Ukraine Ta Bayyana Goyon Bayanta Ga Tsarin Cimma Yarjejeniya” »

Sauran Duniya

Tsohon Shugaban Brazil Bolsanaro Zai Tafi Gidan Yari
Published: November 26, 2025 at 3:54 PM | By: Nafisa Ahmad

Posted on November 26, 2025 By Nafisa Ahmad No Comments on Tsohon Shugaban Brazil Bolsanaro Zai Tafi Gidan Yari
Published: November 26, 2025 at 3:54 PM | By: Nafisa Ahmad
Tsohon Shugaban Brazil Bolsanaro Zai Tafi Gidan YariPublished: November 26, 2025 at 3:54 PM | By: Nafisa Ahmad

Dazu da maraicen nan agogon Najeriya kotun koli ta kasar Brazil ta kammala bin bahasin shari’ar da aka yi ma tsohon shugaba Jair Bolsanaro game da yunkurin yin juyin mulki, abinda ya share fagen tasa keyarsa zuwa kurkuku domin ya fara zaman shekaru 27 da aka yanke masa a shari;ar. Kotun, wadda ta ki yarda…

Ci Gaba Da Karatu “Tsohon Shugaban Brazil Bolsanaro Zai Tafi Gidan Yari” »

Labarai

Gangamin Wayar Da Kai Don Kawo Karshen Cin Zarafin Jinsi A Jihar Gombe
Published: November 25, 2025 at 9:26 PM | By: Bala Hassan | Updated: November 26, 2025

Posted on November 25, 2025November 26, 2025 By Bala Hassan No Comments on Gangamin Wayar Da Kai Don Kawo Karshen Cin Zarafin Jinsi A Jihar Gombe
Published: November 25, 2025 at 9:26 PM | By: Bala Hassan | Updated: November 26, 2025
Gangamin Wayar Da Kai Don Kawo Karshen Cin Zarafin Jinsi A Jihar GombePublished: November 25, 2025 at 9:26 PM | By: Bala Hassan | Updated: November 26, 2025

Uwargidan Gwamnan jihar Gombe, Hajiya Asma’u Inuwa Yahaya, ce ta kaddamar da gangamin kwanaki goma sha shidan domin fafutukar kawo karshen cin zarafin jinsi a cikin al’umma. An gudanar da taron kaddamarwar a Filin wasa na Pantami Gombe, inda taken wannan shekarar ya kasance: “Mu hadu guri ɗaya don kawo ƙarshen cin zarafin mata da…

Ci Gaba Da Karatu “Gangamin Wayar Da Kai Don Kawo Karshen Cin Zarafin Jinsi A Jihar Gombe” »

Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Posts pagination

Previous 1 … 140 141 142 … 146 Next

Sabbin Labarai

  • Sojoji Sun Hallaka ’Yan Ta’adda 1,597, Sun Ceto Mutane 1,516 – DHQ
  • Ministan Yaɗa Labarai Ya Yi Kira Ga Haɗin Kai Domin Bunƙasa Maɗaba’u
  • Mataimakin Shugaban kasar Najeriya Ya Kaddamar Da Taron Zuba Jari A Jihar Jigawa
  • Uwargidan Shugaban Ƙasar Najeriya Ta Ƙaddamar Muhimman Ayyuka A Jihar Jigawa
  • Gwamnatin Najeriya Ta Fara Aikin Babbar Hanyar Da Za Ta Haɗa Jihohin Arewa

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Mutane Da Dama Sun Rasa Rayukansu Yayin Rikici A Uganda Siyasa
  • Tinubu Ya Buƙaci Gwamnoni Su Mutunta Hukuncin Kotun Ƙoli Kan ’Yancin Kuɗin ƙananan Hukumomi Labarai
  • Barayin Waya Sun Yanke Yatsun Hannu Guda Biyu Da Gefen Kunne A Bauchi Labarai
  • ‘Yansandan Uganda Sun Tsare ‘Yar Fafutukar Kare Hakkin Bil’adama Sarah Bireete Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ana Sa Ran FIFA Za Ta Yanke Hukunci Kan Karar Da Najeriya Ta Shigar Kan DR Congo Wasanni
  • Kasar Zimbabwe Ta Samar Da Dokar Tsawaita Mulkin Mnangagwa Zuwa 2030 Labarai
  • “Hotuna” An Sako Daliban Makarantar St. Mary’s Su 100 Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Harin Jirgi Maras Matuki Ya Hallaka Mutane A Sudan Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.