Birtaniya Ta Bukaci Israela Ta Janye Shawarar Fadada Iko Da Kogin Jordan
Ranar litinin, Britaniya tayi kira ga Isra’ila ta janye shawarar da ta yanke na fadada iko a yammacin kogin Jordan, furuci da ya saka ta cikin jerin kasashen Saudiyya da hadaddiyar daular larabawa wajen sukar matakin na Israila. “Britaniya da kakkausr lafazi ta soki shawarar da majalisar tsaron Israila ta yanke ranar Lahadi na fadada…
Ci Gaba Da Karatu “Birtaniya Ta Bukaci Israela Ta Janye Shawarar Fadada Iko Da Kogin Jordan” »

