Wike: Bazamuyi Sake Fubara Ya Sake Samun Nasara Ba
Ministan babban birnin tarayya Abuja, Nyesom Wike, ya bayyana cewa siyasar sa za ta shiga mummunan hali matuƙa idan Gwamnan jihar Rivers, Siminalayi Fubara, ya samu wa’adi na biyu a mulki. Wike ya faɗi hakan ne a ranar Asabar yayin da yake jawabi ga masu ruwa da tsaki a wani taro da aka gudanar a…
Ci Gaba Da Karatu “Wike: Bazamuyi Sake Fubara Ya Sake Samun Nasara Ba” »

