Kasashen Mali Da Burkina Faso Sun Haramtawa Amurkawa Shiga Kasashen
Kasashen Mali da Burkina Faso sun ba da sanarwa da maraicen talatar nan cewa zasu haramtawa Amurkawa shiga cikin kasashensu, domin maida martani ga matakin da shugaba Donald Trump ya dauka na haramtawa ‘yan kasashen biyu shiga kasar Amurka. Wannan matakin da ministocin harkokin wajen kasashen biyu suka bayar da sanarwarsa a lokuta daban daban,…
Ci Gaba Da Karatu “Kasashen Mali Da Burkina Faso Sun Haramtawa Amurkawa Shiga Kasashen” »

