Kungiyar ISIS Ta Dauki Alhakin Harin Kasar Nijar
Kungiyar ‘yan ta’adda ta ISIS ta yi ikirarin daukar alhakin harin da aka kai sansanin sojin jiragen sama na kasar Niger da tsakar daren ranar Alhamis, inda aka jikkata Sojoji 4, aka kuma lalata wani jirgin sama. Ikirarin alhakin kai harin ya fito ne ta gidan yada labarai na Amsaq, kafar da ‘yan ta’addan ke…
Ci Gaba Da Karatu “Kungiyar ISIS Ta Dauki Alhakin Harin Kasar Nijar” »

