Isra’ila Zata Rusa Gidajen Da Suke Iyakarta Da Lebanon
Ministan tsaron Isra’ila ya fada ranar talata cewa, Isra’ila zata rusa dukkan gidaje da suke kauyuka da suke kan iyakarta da Lebanon, kuma mutane dubu dari shida da suka gudu daga muhallan su ba zata kale su koma gidajen su ba, har sai bani yahudun taga arewacin kasar ya sammu tsaro, yana mai alwashin cewa…
Ci Gaba Da Karatu “Isra’ila Zata Rusa Gidajen Da Suke Iyakarta Da Lebanon” »

