Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Tsaro

Ma’aikatar Tsaron Amurka Zata Kara Samar Da Makamai
Published: March 26, 2026 at 6:29 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 26, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Ma’aikatar Tsaron Amurka Zata Kara Samar Da Makamai
Published: March 26, 2026 at 6:29 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Ma’aikatar Tsaron Amurka Zata Kara Samar Da MakamaiPublished: March 26, 2026 at 6:29 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ma’aikatar Tsaron Amurka, wato Pentagon, ta bayyana a ranar Laraba cewa ta cimma yarjejeniyoyin tsari da kamfanonin BAE Systems, Lockheed Martin da kuma Honeywell domin ƙara yawan samar da makamai da harsasai, a wani yunkuri na mayar da rundunar sojin Amurka cikin yanayin “shirin yaki.” Sanarwar na zuwa ne sama da makonni uku bayan Shugaban…

Ci Gaba Da Karatu “Ma’aikatar Tsaron Amurka Zata Kara Samar Da Makamai” »

Amurka, Labarai, Tsaro

‘Yan Bindiga Sun Kashe Sojoji A Jihar Kebbi
Published: March 26, 2026 at 6:08 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 26, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ‘Yan Bindiga Sun Kashe Sojoji A Jihar Kebbi
Published: March 26, 2026 at 6:08 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
‘Yan Bindiga Sun Kashe Sojoji A Jihar KebbiPublished: March 26, 2026 at 6:08 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wasu ‘yan bindiga sun kashe sojojin Najeriya guda tara tare da jikkata wasu da dama a jihar Kebbi da ke arewa maso yammacin ƙasar, kamar yadda majiyoyin tsaro da jami’an gwamnati na yankin suka bayyana a ranar Laraba. Jihar Kebbi, wadda ke da iyaka da ƙasashen Benin da Nijar, na daga cikin jihohin arewa maso…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Bindiga Sun Kashe Sojoji A Jihar Kebbi” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Tsaro

Hukumar MDD Tace Wadanda Suka Mutu A Harin Sudan Sun Haura 70
Published: March 25, 2026 at 4:45 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 25, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Hukumar MDD Tace Wadanda Suka Mutu A Harin Sudan Sun Haura 70
Published: March 25, 2026 at 4:45 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Hukumar MDD Tace Wadanda Suka Mutu A Harin Sudan Sun Haura 70Published: March 25, 2026 at 4:45 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumar kiwon lafiya ta MDD tace yawan wadanda suka halaka Sakamakon harin da aka kai kan wani asibiti da jirgin yaki da bashi da matuki a Sudan ya haura zuwa 70, adadin da ya hada da mata da yara, da masu aikin kiwon lafiya, saboda an sami karin gawarwarki da ake zakulowa karkashin baraguzai. An…

Ci Gaba Da Karatu “Hukumar MDD Tace Wadanda Suka Mutu A Harin Sudan Sun Haura 70” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Isra’ila Zata Mamaye Lebanon
Published: March 25, 2026 at 4:05 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 25, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Isra’ila Zata Mamaye Lebanon
Published: March 25, 2026 at 4:05 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Isra’ila Zata Mamaye LebanonPublished: March 25, 2026 at 4:05 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Isra’ila zata mamaye Lebanon har zuwa gabar kogin Litani, yankin da Ministan tsaron kasar, Isra’ila Katz, ya fada ranar talata a zaman “yankin tsaro,” wadda shine a karon farko, da bani yahudun ta fito fili da nufin kasar na mamaye kusan kashi 10 cikin dari na Lebanon. A wani taro da babban hafsan hafsoshin kasar,…

Ci Gaba Da Karatu “Isra’ila Zata Mamaye Lebanon” »

Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Prime Ministan Pakistan Yace Zai Karbi Bakoncin Tattaunawar Amurka Da Iran
Published: March 25, 2026 at 3:40 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 25, 2026

Posted on March 25, 2026March 25, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Prime Ministan Pakistan Yace Zai Karbi Bakoncin Tattaunawar Amurka Da Iran
Published: March 25, 2026 at 3:40 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 25, 2026
Prime Ministan Pakistan Yace Zai Karbi Bakoncin Tattaunawar Amurka Da IranPublished: March 25, 2026 at 3:40 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 25, 2026

Prime Ministan Pakistan Shebbaz Shariff, ya fada ranar talata cewa a shirye yake ya zama mai masaukin baki a shawarwari tsakanin Amurka da Iran na kawo karshen yakin na yankin Gulf, kwana daya bayan da shugaban Amurka Donald Trump, ya dakatar da barazanar da yayi na kai hari kan cibiyoyin wutan lantarki na Iran, cewa…

Ci Gaba Da Karatu “Prime Ministan Pakistan Yace Zai Karbi Bakoncin Tattaunawar Amurka Da Iran” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Shugaban Kasar Ukraine Yace Rasha Tana Bawa Iran Bayanan Sirri
Published: March 24, 2026 at 4:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 24, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaban Kasar Ukraine Yace Rasha Tana Bawa Iran Bayanan Sirri
Published: March 24, 2026 at 4:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaban Kasar Ukraine Yace Rasha Tana Bawa Iran Bayanan SirriPublished: March 24, 2026 at 4:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Ukraine Volodymyr Zelensky, ranar Litinin yace, sashen leken asiri na sojojin kasarsa tana da shaida babu kokonto cewa Rasha tana ci gaba da baiwa Iran bayanan sirri, kuma yin haka inji zalensky, zai sa a dade ana yakin na gabas ta tsakiya. “Wannan mataki a fili ba zai haifar da da mai ido ba,…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaban Kasar Ukraine Yace Rasha Tana Bawa Iran Bayanan Sirri” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Iran Ta Karyata Tattaunawa Da Washington
Published: March 24, 2026 at 4:33 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 24, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Iran Ta Karyata Tattaunawa Da Washington
Published: March 24, 2026 at 4:33 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Iran Ta Karyata Tattaunawa Da WashingtonPublished: March 24, 2026 at 4:33 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ranar Litinin, Iran ta musanta cewa ta gudanar da shawarwari da Washington, bayan da shugaba Donald Trump ya dakatar da barazanar da yayi na lalata tashoshin wutan lantarki na Iran, sakamakon abunda ya kira tattaunawa mai ma’ana, da wasu jami’an Iran wadanda bai bayyana ko su wanene bane. Wani jami’i a turai yace kodashike babu…

Ci Gaba Da Karatu “Iran Ta Karyata Tattaunawa Da Washington” »

Afrika, Amurka, Labarai, Tsaro

Shugaba Trump Yace Akwai Yiwuwar Cimma Yarjejeniya Da Iran
Published: March 23, 2026 at 6:25 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 23, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaba Trump Yace Akwai Yiwuwar Cimma Yarjejeniya Da Iran
Published: March 23, 2026 at 6:25 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaba Trump Yace Akwai Yiwuwar Cimma Yarjejeniya Da IranPublished: March 23, 2026 at 6:25 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Amurka Donald Trump ya dage kai hare-hare cibiyar wutar lantarki ta Iran. Trump yace jakadun sa biyu sun tattauna da wani jagora na Iran da ake ganin girman sa. Ya kara da cewa akwai dama sosai ta cimma yarjejeniya. Iran kuma a nata bangaren ta musanta cewa an gudanar da wata tattaunawa. Farashin man…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaba Trump Yace Akwai Yiwuwar Cimma Yarjejeniya Da Iran” »

Afrika, Amurka, Labarai, Tsaro

Iran Zata Kai Hari Tashar Makamashin Ruwa A Gulf
Published: March 23, 2026 at 7:19 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 23, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Iran Zata Kai Hari Tashar Makamashin Ruwa A Gulf
Published: March 23, 2026 at 7:19 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Iran Zata Kai Hari Tashar Makamashin Ruwa A GulfPublished: March 23, 2026 at 7:19 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A jiya Lahadi Iran ta bayyana cewa za ta kai hari kan tashar makamashi da na ruwa na ƙasashen maƙwabta a yankin Gulf, a matsayin martani idan Shugaban Amurka, Donald Trump, ya aiwatar da barazanar da ya yi na kai hari kan tashar wutar lantarki na Iran cikin sa’o’i 48, lamarin da ke ƙara tsananta…

Ci Gaba Da Karatu “Iran Zata Kai Hari Tashar Makamashin Ruwa A Gulf” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Amurka Ta Girke Jirage Marasa Matuki Tare Da Sojoji A Najeriya
Published: March 21, 2026 at 7:41 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 21, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Amurka Ta Girke Jirage Marasa Matuki Tare Da Sojoji A Najeriya
Published: March 21, 2026 at 7:41 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Amurka Ta Girke Jirage Marasa Matuki Tare Da Sojoji A NajeriyaPublished: March 21, 2026 at 7:41 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Amurka ta girke jirage marasa matuki, tare da sojoji 200 a Najeriya domin su horar da sojojin kasar su kuma taimaka musu da bayanan sirri, a yakin da suke yi da ‘yan ta’adda a arewacin kasar, kamar yadda jami’an Amurka da Nigeria suka shaidawa kamfanin dillancin labarai na Reuters. Jami’an sun ce sojojin na Amurka…

Ci Gaba Da Karatu “Amurka Ta Girke Jirage Marasa Matuki Tare Da Sojoji A Najeriya” »

Afrika, Amurka, Labarai, Najeriya, Tsaro

Posts pagination

Previous 1 … 12 13 14 … 38 Next

Sabbin Labarai

  • Muhimmin Sako Ga Alhazai Dake Kasar Saudiya
  • Tinubu Ya Lashe Zaɓen Fidda Gwanin APC Da Kuri’u Miliyan 11
  • Tsohuwar Jarumar Kannywood Wasila Ismail Ta Rasu
  • Za’a Fassara Hudubar Arfa Da Harshen Hausa
  • An Kamallah Jigilar Alhazain Najeriya Domin Hajjin 2026

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Kudin Man Fetur Ya Karu Da Kashi 10 Cikin 100 Afrika
  • Ana Cigaba Da Yaki Tsakanin Amurka Da Isra’ila Da Kasar Iran Afrika
  • Amurka Tayi Barazanar Rage Tallafinta Wa Sudan Ta Kudu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Manoma Suna Fuskantar Barazanar Karyewa A Kasar Ghana Afrika
  • Shugaba Tinubu Ya Rantsar Da Christ Musa Ministan Tsaro Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Lawal, Filin Wasa Na Rashidi Yekini Ko Turai Iyaka Wasanni
  • Shugaban Hukumar Kwallon Kafa Ta Senegal Yaki Amincewa Da Hukuncin CFA Afrika
  • Ansamu Maganin Da Yake Rage Kitsen Jijiyoyi A Amurka Amurka
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.