Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form

Category: Tsaro

Babban Hafsan Tsaron Najeriya Ya Gargadi Jama’ar Arewa Maso Gabas
Published: March 19, 2026 at 3:41 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 19, 2026

Posted on March 19, 2026March 19, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Babban Hafsan Tsaron Najeriya Ya Gargadi Jama’ar Arewa Maso Gabas
Published: March 19, 2026 at 3:41 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 19, 2026
Babban Hafsan Tsaron Najeriya Ya Gargadi Jama’ar Arewa Maso GabasPublished: March 19, 2026 at 3:41 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 19, 2026

Babban hafsan tsaron Najeriya, Olufemi Oluyede, ya bukaci al’ummomin jihohin Borno da Yobe da su kasance dasu ake yaƙi da ta’addanci, yana mai cewa hadin kai da goyon bayan jama’a na da matukar muhimmanci wajen kawo karshen rikicin. Oluyede ya bayyana haka ne bayan tantance ayyukan rundunar sojin Najeriya kan yaki da kungiyoyin Boko Haram…

Ci Gaba Da Karatu “Babban Hafsan Tsaron Najeriya Ya Gargadi Jama’ar Arewa Maso Gabas” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Tsaro

Farashin Danyen Mai A Amurka Ya Tashi
Published: March 19, 2026 at 5:07 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 19, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Farashin Danyen Mai A Amurka Ya Tashi
Published: March 19, 2026 at 5:07 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Farashin Danyen Mai A Amurka Ya TashiPublished: March 19, 2026 at 5:07 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Farashin danyen man fetur a Amurka ya tashi, idan aka kwatanta da na Brent wanda yanzu tashin shi mafi girma cikin shekaru 11 a jiya Laraba, yayin da hare-hare kan cibiyoyin mai a Gabas ta Tsakiya suka ɗaga farashin ma’aunin duniya (Brent), yayin da ƙarin samar da mai a Amurka ke shirya ƙara fitar da…

Ci Gaba Da Karatu “Farashin Danyen Mai A Amurka Ya Tashi” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Tarkacen Makamai Masu Linzami Sun Lalata Gidaje Da Wuraren Kasuwancin Palasdinawa
Published: March 19, 2026 at 5:01 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 19, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Tarkacen Makamai Masu Linzami Sun Lalata Gidaje Da Wuraren Kasuwancin Palasdinawa
Published: March 19, 2026 at 5:01 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Tarkacen Makamai Masu Linzami Sun Lalata Gidaje Da Wuraren Kasuwancin PalasdinawaPublished: March 19, 2026 at 5:01 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ƙungiyar agajin gaggawa ta Falasɗinu (Palestinian Red Crescent) ta ce jami’an ceton gaggawa suna kula da mutanen da suka ji rauni sakamakon tarkacen makamai a yankin kogin Jordan da ake mamaye (West Bank) a daren jiya Laraba, yayin da Iran ke harba makamai masu linzami zuwa Isra’ila. Ta ce wani hari ya kashe aƙalla mutane…

Ci Gaba Da Karatu “Tarkacen Makamai Masu Linzami Sun Lalata Gidaje Da Wuraren Kasuwancin Palasdinawa” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Iran Tayi Allah Wadai Da Kai Hari Cibiyar Pars
Published: March 19, 2026 at 4:50 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 19, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Iran Tayi Allah Wadai Da Kai Hari Cibiyar Pars
Published: March 19, 2026 at 4:50 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Iran Tayi Allah Wadai Da Kai Hari Cibiyar ParsPublished: March 19, 2026 at 4:50 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Isra’ila ta kashe ministan leƙen asirin Iran yayin da take ci gaba da yaƙin neman kai hari kan manyan shugabannin Jamhuriyar Musulunci, kuma an ruwaito cewa ta kai hari kan wata tashar iskar gas ta teku mallakar Iran a jiya Laraba, yayin da yaƙin ke ƙara matsa lamba kan tushen tattalin arzikin makamashi. Iran ta…

Ci Gaba Da Karatu “Iran Tayi Allah Wadai Da Kai Hari Cibiyar Pars” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Matsayar Iran Na Kera Makamin Nuclear Bazai Sanja Ba
Published: March 19, 2026 at 4:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 19, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Matsayar Iran Na Kera Makamin Nuclear Bazai Sanja Ba
Published: March 19, 2026 at 4:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Matsayar Iran Na Kera Makamin Nuclear Bazai Sanja BaPublished: March 19, 2026 at 4:22 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Matsayin Iran na kera makaman Nukiliya ba zai canja ba sosai, Ministan Harkokin Wajen Iran Abbas Araqchi ya shaida wa Al Jazeera a wani jawabi da kafafen yada labaran Iran suka gabatar a ranar Laraba, yana mai gargadin cewa har yanzu sabon shugaban bai fito fili ya bayyana ra’ayinsa kan lamarin ba. Tsohon Jagoran juyin…

Ci Gaba Da Karatu “Matsayar Iran Na Kera Makamin Nuclear Bazai Sanja Ba” »

Afrika, Amurka, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

‘Yan Bindiga Suna Cigaba Da Cin Karensu Babu Babbaka A Najeriya
Published: March 19, 2026 at 4:15 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 19, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on ‘Yan Bindiga Suna Cigaba Da Cin Karensu Babu Babbaka A Najeriya
Published: March 19, 2026 at 4:15 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
‘Yan Bindiga Suna Cigaba Da Cin Karensu Babu Babbaka A NajeriyaPublished: March 19, 2026 at 4:15 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Akalla mutane 18 ne aka kashe a ranar Talata a jihar Katsina, hukumomi da ‘yan sanda suka bayyana hakan, wannan harin shi ne na biyu bayan cimma wata yarjejeniya da aka yi da ‘yan ta’adda. Jihohin Katsina da makwabta sun bi yarjejeniyoyin yin afuwa da yarjejeniyar tsaro da al’umma don shawo kan matsalar gungun ‘yan…

Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Bindiga Suna Cigaba Da Cin Karensu Babu Babbaka A Najeriya” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Tsaro

An Kai Hari Babbar Tashar Iskar Gas A Iran
Published: March 18, 2026 at 9:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 18, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on An Kai Hari Babbar Tashar Iskar Gas A Iran
Published: March 18, 2026 at 9:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
An Kai Hari Babbar Tashar Iskar Gas A IranPublished: March 18, 2026 at 9:51 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

A ranar Larabar ne aka kai hari kan babbar tashar iskar gas ta Pars a kasar Iran, wannan shine karon farko na kai hari kan kayayyakin makamashin Iran a mashigin tekun Fasha tun fara yakin Amurka da Isra’ila, lamarin da ya sa Tehran ta gargadi makwabtanta cewa za a kai hari kan na’urorin makamashin nasu…

Ci Gaba Da Karatu “An Kai Hari Babbar Tashar Iskar Gas A Iran” »

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Shugabannin Sojojin Najeriya sun Kai Ziyarar Aiki Maiduguri 
Published: March 18, 2026 at 1:52 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 18, 2026

Posted on March 18, 2026March 18, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugabannin Sojojin Najeriya sun Kai Ziyarar Aiki Maiduguri 
Published: March 18, 2026 at 1:52 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 18, 2026
Shugabannin Sojojin Najeriya sun Kai Ziyarar Aiki Maiduguri Published: March 18, 2026 at 1:52 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 18, 2026

Shugabannin Sojojin Najeriya sun Kai Ziyarar Aiki Maiduguri Daga Adamu Aliyu Ngulde, Maiduguri Babban Hafsan Tsaron Najeriya Janar O.O Oluyede, da Babban Hafsan Rundunar Sojin Ƙasa, Laftanar Janar Waidi Shaibu, sun isa birnin Maiduguri na Jihar Borno domin shaida yanayin da ake ciki na matsalar tsaro da kuma jajantawa al’ummar jihar Borno. Ziyarar tasu na…

Ci Gaba Da Karatu “Shugabannin Sojojin Najeriya sun Kai Ziyarar Aiki Maiduguri ” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Tsaro

Tinubu Ya Bayyana ‘Yan Bindiga Da Cewa Ruwa Yakarewa Dan Kada
Published: March 18, 2026 at 8:39 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on March 18, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Tinubu Ya Bayyana ‘Yan Bindiga Da Cewa Ruwa Yakarewa Dan Kada
Published: March 18, 2026 at 8:39 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Tinubu Ya Bayyana ‘Yan Bindiga Da Cewa Ruwa Yakarewa Dan KadaPublished: March 18, 2026 at 8:39 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Shugaban Najeriya Bola Ahmed Tinubu ya kira harin da aka kai a Maiduguri babban birnin jahar Barno birni da yake da matukar tsaro, wanda ya janyo mutuwar mutane 23, a zaman take-taken dan kada da ruwa yake karewa ga ‘yan bindiga, wadanda suke son yada tsoro. Sai da masana suna cewa harin sabanin yadda shugaba…

Ci Gaba Da Karatu “Tinubu Ya Bayyana ‘Yan Bindiga Da Cewa Ruwa Yakarewa Dan Kada” »

Afrika, Labarai, Najeriya, Tsaro

Na Yi Murabus Ne Don Amurka Ta Keta Haddin Iraniyawa
Published: March 18, 2026 at 8:19 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 18, 2026

Posted on March 18, 2026March 18, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Na Yi Murabus Ne Don Amurka Ta Keta Haddin Iraniyawa
Published: March 18, 2026 at 8:19 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 18, 2026
Na Yi Murabus Ne Don Amurka Ta Keta Haddin IraniyawaPublished: March 18, 2026 at 8:19 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: March 18, 2026

Wani babban jami’in Amurka ta fuskar tsaro Joe Kent, wanda shine shugaban cibiyar yaki da ta’addanci yayi murabus ranar talata, saboda yaki da Amurka ta kaddamar kan Iran, yana cewa Farisa bata zama ko ta kasance mai barazana kan Washington ba. Kent ya zama jami’in Amurka na farko a gwamnatin Trump wanda ya ajiye aiki…

Ci Gaba Da Karatu “Na Yi Murabus Ne Don Amurka Ta Keta Haddin Iraniyawa” »

Amurka, Labarai, Tsaro

Posts pagination

Previous 1 … 14 15 16 … 38 Next

Sabbin Labarai

  • Muhimmin Sako Ga Alhazai Dake Kasar Saudiya
  • Tinubu Ya Lashe Zaɓen Fidda Gwanin APC Da Kuri’u Miliyan 11
  • Tsohuwar Jarumar Kannywood Wasila Ismail Ta Rasu
  • Za’a Fassara Hudubar Arfa Da Harshen Hausa
  • An Kamallah Jigilar Alhazain Najeriya Domin Hajjin 2026

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Sakataren Kungiyar NATO Yayi Magana Da Hukumomin Kasashe Afrika
  • ‘Yan Kasar Cuba Sunyi Zanga Zanga A Ofishin Jakadancin Amurka Amurka
  • CAF Ta Hukunta Samuel Eto’o AFCON 2025 Labarai
  • Akwai Alamar Shawarwari Tsakanin Amurka Da Turai Zai Kawo Karshen Yakin Rasha Amurka
  • Iran Zata Kawo Karshen Yaki Da Isra’ila Da Amurka Amurka
  • Koriya Ta Arewa Ya Goyi Bayan Iran Wajen Zaben Sabon Jagora Mojtaba Khameni Afrika
  • Amurka Ta Sanya Hanu Kan Yarjejeniyar Kiwon Lafiya Da Ƙasashen Madagascar, Saliyo, Botswana, Ethiopia Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • An Watse A Tattaunawar Tsakanin Rasha Da Ukraine Batare Da Cimma Matsaya Ba Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.