Iran Zata Kai Hari Tashar Makamashin Ruwa A Gulf
A jiya Lahadi Iran ta bayyana cewa za ta kai hari kan tashar makamashi da na ruwa na ƙasashen maƙwabta a yankin Gulf, a matsayin martani idan Shugaban Amurka, Donald Trump, ya aiwatar da barazanar da ya yi na kai hari kan tashar wutar lantarki na Iran cikin sa’o’i 48, lamarin da ke ƙara tsananta…
Ci Gaba Da Karatu “Iran Zata Kai Hari Tashar Makamashin Ruwa A Gulf” »

