‘Yan Ta’adda Sun Kashe Sojoji A Kauyen Wanka Jihar Filato
Al’ummar kauyen Wanka dake karamar hukumar Kanam a Jihar Filato sun nemi hukumomi su kai musu dauki, bayan watsewarsu daga kauyen, biyo bayan kisan sojoji da ‘yan banga da ‘yan ta’adda suka yi a karshen makon jiya. Garin Wanka, wanda ke yankin Garga a karamar hukumar Kanam a jihar Filato, na makwabtaka da karamar hukumar…
Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Ta’adda Sun Kashe Sojoji A Kauyen Wanka Jihar Filato” »

