Iran Tana Duba Yiwuwar Cimma Yarjejeniya Da Amurka
Iran na duba wata shawara daga Amurka da ke da nufin kawo ƙarshen yaƙin da ke gudana a yankin Tekun Gulf, amma ba ta da niyyar shiga tattaunawa domin dakatar da rikicin Gabas ta Tsakiya da ke ƙara faɗaɗa, in ji ministan harkokin wajen ƙasar a jiya Laraba. Kalaman Ministan Harkokin Wajen Iran, Abbas Araqchi,…
Ci Gaba Da Karatu “Iran Tana Duba Yiwuwar Cimma Yarjejeniya Da Amurka” »

