Hukumar Ƴan Sanda Ta Musanta Zargin Kashe Ɗan Achaba a Gombe
Ƴansanda Sun Musanta Zargin Kashe Ɗan Achaba a Gombe Rundunar ƴansandan jahar Gombe a Najeriya ta ce babu wanda jami’an ta suka kàshe kamar yadda ake yaɗawa a kafafan sada zumunta da safiyar Laraba. Kakakin rundunar ƴansandan jhar, DSP Buhari Abdullahi, yace ɗan Achaban da ake zargi wani ɗansanda ya kashe sunansa Haruna Muhammad kuma…
Ci Gaba Da Karatu “Hukumar Ƴan Sanda Ta Musanta Zargin Kashe Ɗan Achaba a Gombe” »

