Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Maikaba Ya Yi Murabus A Matsayinsa Kocin Wikki Tourist FC Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • NEDC : Zata Samar Da Cikekken Kulawa Wa ‘Yan Jaridar Da Sukayi Hatsari A Bauchi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnatin Trump Zata Kafa Kasuwar Ma’adanai Amurka
  • An Yanke Mishi Hukuncin Kisa Saboda Neman Kudin Aure Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Babban Malamin Musulunci Sheikh Usman Kusfa Zaria Ya Rasu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Haryanzu Abubakar Malami Da Dansa Suna Hannun Hukumar EFCC
Published: February 4, 2026 at 9:09 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A ranar Talata ne ‘yan sanda a Najeriya suka tuhumi Tsohon ministan shari’a, Abubakar Malami, tare da dan sa Abdulaziz da laifuffukan da suka jibanci ta’addanci da muggan makamai watanni bayan da hukumar hana wadaka da kudin jama’a, wato EFCC ta tuhume shi da laifin halatta kudaden haram.

Masu gabatar da kara sun yi ikirarin cewa, a watan Nuwambar shekara ta 2022, Malami ya tallafawa ta’addanci da sanin sa ta hanyar kin hukunta masu daukan nauyin ‘yan ta’adda, wadanda aka gabatar da takardun karar su a gaban sa, lokacin da yake rike da mukamin Antoni janar na kasa.

Malami da dan sa duk sun musanta zargin da ake musu, kuma hukumomi zasu ci gaba da tsare su, kafin a fara zaman kotu ranar 20 ga Watan Fabrairu, bayan da aka ki basu beli.

Labarai, Najeriya

Post navigation

Previous Post: Yanbindiga sun Kashe kimanin mutane 30 a yankin kayama ta Jihar kwaran Najeriya
Next Post: Sojojin Amurka Sun Isa Najeriya Don Yaki Da Ta’addanci

Karin Labarai Masu Alaka

Amurka Zata Saidawa Saudiyya Da Jirgin Yaki Samfurin F35 Labarai
Ghana Ta Haramta Hakar Ma’adinai A Gandunan Dajin Data Kebe, Labarai
Hukumar Tsaro Ta DSS Ta Aika Sammaci Dr. Yusuf Baba-Ahmed Labarai
Jihar Borno Ce Tayi Nasara A Gasan Karatun Al Qur’ani Na Kasa Najeriya
Dakarun Gwamnatin Kasar Sham Tayi Mamaya Zuwa Gabashin Kasar Labarai
Sojojin Amurka Sun Isa Najeriya Don Yaki Da Ta’addanci Amurka

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Muna Kokarin Kawo Karshen Cin Zarafin Jinsi A Gombe – Uwargidan Gwamna
  • Majalisar Dattawar Najeriya Ta Amince Da Tura Sakamakon Zabe Ta Intanet
  • Yeriman Ingila Ya Gana Da Yeriman Saudiya Mai Jiran Gado
  • Dubban Mutane Sunyi Zanga-Zanga A Kasar Australia
  • Bangladesh Tasamu Rangwamen Harajin Da Amurka Ta Kakaba Mata

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Jaura Ta Bayyana A Wasu Jihohin Amurka Labarai
  • An Damke Matasa Masu Gurza Kudaden Ketare Na Jabu Afrika
  • Amurka Ta Kama Tsohon Ministan Kudin Kasar Ghana Afrika
  • Ministan Tsaro Ya Umarci Janye Sojoji Daga Shingayen Bincike A Tituna Najeriya
  • Hukumar Hisbah Ta Kona Barasar Dubban Nairori A Katsina Labarai
  • Farashin Zinari Yayi Tashin Gwauron Zabi Amurka
  • Kasar Amurka Da Denmark Suna Rikici Akan Iyakar Greenland Amurka
  • Kakakin Majalisar Kasar Amurka Yana Tsaka Mai Wuya Game Da Kasafin Kudi Amurka
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.