Sojojin Amurka Sun Isa Najeriya Don Yaki Da Ta’addanci
Amurka ta Aike da rundunar sojoji zuwa Nigeria, a cewa janar din sojan da ke kula da harkokin sojin Amurka a Afirka ranar Talata. Wannan shine lokaci na farko da Amurkan ta sanar akwai dakarun ta a kasar tun bayan harin da ta kai ranar 25 ga Watan Disambar bara. Shugaba Donald Trump ya bada…
Ci Gaba Da Karatu “Sojojin Amurka Sun Isa Najeriya Don Yaki Da Ta’addanci” »

