Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Peter Obi Ya Gayyaci Gwamnan Bauchi Bala Abdulkadir Kan Yazo Su Hada Kai Su Gyara Nijeriya. Labarai
  • Tawagar Masu Yi Wa Maniyyata Hidima Za Ta Tashi Zuwa Saudiyya Afrika
  • ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro Labarai
  • Za A Cigaba Da Tattaunawa Domin Kawo Karshen Yakin Gabas Ta Tsakiya Amurka
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Sojojin Amurka Sun Kashe Wasu Fararen Hula Ba Dalili Amurka
Soyinka Ya soki Yawan Jami’an Tsaron Da Ake Bai Wa Seyi Tinubu Najeriya
Tinubu Ya Maye Gurbin Badaru Da Tsohon Soja Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
Jirgin Dakon Iskar Gas Daga Rasha Ya Sake Hanya Afrika
Shugaban Guinea-Bissau Umaro Na Fuskantar Matsin Lamba Afrika

Sojojin Amurka Sun Isa Najeriya Don Yaki Da Ta’addanci
Published: February 4, 2026 at 9:15 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 4, 2026

Posted on February 4, 2026February 4, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Sojojin Amurka Sun Isa Najeriya Don Yaki Da Ta’addanci
Published: February 4, 2026 at 9:15 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 4, 2026
Sojojin Amurka Sun Isa Najeriya Don Yaki Da Ta’addanciPublished: February 4, 2026 at 9:15 AM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 4, 2026

Amurka ta Aike da rundunar sojoji zuwa Nigeria, a cewa janar din sojan da ke kula da harkokin sojin Amurka a Afirka ranar Talata. Wannan shine lokaci na farko da Amurkan ta sanar akwai dakarun ta a kasar tun bayan harin da ta kai ranar 25 ga Watan Disambar bara. Shugaba Donald Trump ya bada…

Ci Gaba Da Karatu “Sojojin Amurka Sun Isa Najeriya Don Yaki Da Ta’addanci” »

Amurka, Najeriya, Tsaro

Haryanzu Abubakar Malami Da Dansa Suna Hannun Hukumar EFCC
Published: February 4, 2026 at 9:09 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 4, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Haryanzu Abubakar Malami Da Dansa Suna Hannun Hukumar EFCC
Published: February 4, 2026 at 9:09 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Haryanzu Abubakar Malami Da Dansa Suna Hannun Hukumar EFCCPublished: February 4, 2026 at 9:09 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A ranar Talata ne ‘yan sanda a Najeriya suka tuhumi Tsohon ministan shari’a, Abubakar Malami, tare da dan sa Abdulaziz da laifuffukan da suka jibanci ta’addanci da muggan makamai watanni bayan da hukumar hana wadaka da kudin jama’a, wato EFCC ta tuhume shi da laifin halatta kudaden haram. Masu gabatar da kara sun yi ikirarin…

Ci Gaba Da Karatu “Haryanzu Abubakar Malami Da Dansa Suna Hannun Hukumar EFCC” »

Labarai, Najeriya

Yanbindiga sun Kashe kimanin mutane 30 a yankin kayama ta Jihar kwaran Najeriya
Published: February 4, 2026 at 5:50 AM | By: Mustapha Nasiru Batsari

Posted on February 4, 2026 By Mustapha Nasiru Batsari No Comments on Yanbindiga sun Kashe kimanin mutane 30 a yankin kayama ta Jihar kwaran Najeriya
Published: February 4, 2026 at 5:50 AM | By: Mustapha Nasiru Batsari

Kimanin mutane 30 ne ake fargabar sun mutu tare kona gidan wani basarake asakamakon wani mummunan harin da wasu yanbindiga suka kai a Jihar Kwara dake tarayyar Najeriya, Rahotanni daga yankin woro na karamar Hukumar kayama ta jihar Kwaran wanda yake kan iyakar jihohin kwara da Neja na nuna cewa maharan sun bankawa garin wuta…

Ci Gaba Da Karatu “Yanbindiga sun Kashe kimanin mutane 30 a yankin kayama ta Jihar kwaran Najeriya” »

Najeriya

EFCC Ta Cafke Fitacciyar Jarumar Kannywood Samha Inuwa
Published: February 4, 2026 at 5:48 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 4, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on EFCC Ta Cafke Fitacciyar Jarumar Kannywood Samha Inuwa
Published: February 4, 2026 at 5:48 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
EFCC Ta Cafke Fitacciyar Jarumar Kannywood Samha InuwaPublished: February 4, 2026 at 5:48 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Hukumar Yaƙi da Cin Hanci da Rashawa ta Najeriya (EFCC) reshen jihar Kano, a ranar Talata 3 ga Fabrairu, 2026, ta kama fitacciyar jarumar masana’antar Kannywood, Samha Inuwa, bisa zargin lalata kuɗin Naira. An kama Samha Inuwa ne bayan wani faifan bidiyo ya bazu a kafafen sada zumunta, inda aka gan ta tana goge majina…

Ci Gaba Da Karatu “EFCC Ta Cafke Fitacciyar Jarumar Kannywood Samha Inuwa” »

Labarai, Najeriya

Kotun Daukaka Kara A Faransa Zata Tabbatar Da Hukuncin ‘Yan Jam’iyyar Ra’ayin Rikau
Published: February 3, 2026 at 10:23 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 3, 2026

Posted on February 3, 2026February 3, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kotun Daukaka Kara A Faransa Zata Tabbatar Da Hukuncin ‘Yan Jam’iyyar Ra’ayin Rikau
Published: February 3, 2026 at 10:23 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 3, 2026
Kotun Daukaka Kara A Faransa Zata Tabbatar Da Hukuncin ‘Yan Jam’iyyar Ra’ayin RikauPublished: February 3, 2026 at 10:23 PM | By: Aliyu Bala Gerengi | Updated: February 3, 2026

A Faransa masu gabatar da kara sun nemi kotun daukaka kara ta tabbbatar da hukuncin da kotun kasa ta yanke kan jami’an jam’iyyar masu matsanancin ra’ayin rikau, game da almubazzaranci da kudaden tarayyar turai dangane harkokin zabe. A hukuncin farko da kotu ta yanke a cikin watan Maris na bara, ta zamo babbar koma baya…

Ci Gaba Da Karatu “Kotun Daukaka Kara A Faransa Zata Tabbatar Da Hukuncin ‘Yan Jam’iyyar Ra’ayin Rikau” »

Labarai, Sauran Duniya

Wakilan Majalisar Dokokin Phillipines Suna Yunkurin Tsige Shugaban Kasar
Published: February 3, 2026 at 10:16 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 3, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Wakilan Majalisar Dokokin Phillipines Suna Yunkurin Tsige Shugaban Kasar
Published: February 3, 2026 at 10:16 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Wakilan Majalisar Dokokin Phillipines Suna Yunkurin Tsige Shugaban KasarPublished: February 3, 2026 at 10:16 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ranar talata, wakilan majalisar dokokin Phillipines suka yi zama domin yanke shawarar ko su ci gaba da sauraron karar neman tsige shugaban kasar Ferdinad Marcos Jr., wanda ake zargi da cin amanar kasa, rashawa, da kuma keta tsarin mulkin kasar. Shugaba Marcos wanda yake tsakiyar wa’adin mulkinsa na shekaru shida, wanda ya musanta zargin, yana…

Ci Gaba Da Karatu “Wakilan Majalisar Dokokin Phillipines Suna Yunkurin Tsige Shugaban Kasar” »

Afrika, Labarai

Kotun Uganda Tayi Watsi Da Karar Hukumomin Kasar
Published: February 3, 2026 at 10:09 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 3, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Kotun Uganda Tayi Watsi Da Karar Hukumomin Kasar
Published: February 3, 2026 at 10:09 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Kotun Uganda Tayi Watsi Da Karar Hukumomin KasarPublished: February 3, 2026 at 10:09 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Wata kotu a Uganda ranar Litinin, tayi watsi da karar da hukumomin kasar suka shigar kan mutum na farko da ake tuhuma da laifin “luwadi mafi tsanani,” laifi da idan kotu ta tabbatar ana yanke masa hukuncin kisa, kamar yadda lauyan mutumin ya gayawa kamfanin dillancin labarai na Reuters. Dokar wacce Uganda ta kafa a…

Ci Gaba Da Karatu “Kotun Uganda Tayi Watsi Da Karar Hukumomin Kasar” »

Afrika, Labarai

Bincike Yanuna Kasashen Afirka Suna Cikin Mafiya Cin Bashi A Duniya
Published: February 3, 2026 at 10:00 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 3, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Bincike Yanuna Kasashen Afirka Suna Cikin Mafiya Cin Bashi A Duniya
Published: February 3, 2026 at 10:00 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Bincike Yanuna Kasashen Afirka Suna Cikin Mafiya Cin Bashi A DuniyaPublished: February 3, 2026 at 10:00 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Babban kamfanin dake auna tattalin arzikin kasashe da kamfanoni da ake kira S&P, yace kasashen Afirka suna fuskantar kasada sosai saboda tulin bashi da suke kan su, yayinda jadawalin biyan basussuka a bana yake karatowa, wadda ke kara matsin lamba kan kasashen. A cikin rahoton da kamfanin yake wallafawa a duk shekara, da yake duba…

Ci Gaba Da Karatu “Bincike Yanuna Kasashen Afirka Suna Cikin Mafiya Cin Bashi A Duniya” »

Afrika, Labarai

Rundunar Wanzar Da Zaman Lafiya Zata Tabbatar Da Tsagaita Wuta A Kwango
Published: February 3, 2026 at 9:40 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 3, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Rundunar Wanzar Da Zaman Lafiya Zata Tabbatar Da Tsagaita Wuta A Kwango
Published: February 3, 2026 at 9:40 PM | By: Aliyu Bala Gerengi
Rundunar Wanzar Da Zaman Lafiya Zata Tabbatar Da Tsagaita Wuta A KwangoPublished: February 3, 2026 at 9:40 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ma’aikatar harkokin wajen Qatar ta ce cikin ‘yan kwanaki masu zuwa, rundunar wanzar da zaman lafiya ta MDD a Kwango, zata tura tawagarta ta farko da zata sa ido kan tsagaita wuta tsakanin gwamnatin Kwango da kungiyar ‘yan tawayen kasar da ake kira da lakabin AFC/M23. Ma’aikatar ta bayyana haka ne ranar Litinin, bayan da…

Ci Gaba Da Karatu “Rundunar Wanzar Da Zaman Lafiya Zata Tabbatar Da Tsagaita Wuta A Kwango” »

Afrika, Labarai

Shugaba Trump Yace Amurka Da Iran Suna Cigaba Da Tattaunawa
Published: February 3, 2026 at 10:47 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Posted on February 3, 2026 By Aliyu Bala Gerengi No Comments on Shugaba Trump Yace Amurka Da Iran Suna Cigaba Da Tattaunawa
Published: February 3, 2026 at 10:47 AM | By: Aliyu Bala Gerengi
Shugaba Trump Yace Amurka Da Iran Suna Cigaba Da TattaunawaPublished: February 3, 2026 at 10:47 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

A gabas ta tsakiya kuma, Shugaban Amurka Donald Trump, ya fadawa manema labarai a fadar White House ranar Litinin cewa, Washington da Iran suna ci gaba da gudanar da shawarwari, yayinda manyan jiragen yaki na ruwan Amurka suke kara zuwa yankin inji Mr. Trump. A halinda ake ciki kuma, rahotanni suna nuni da cewa mahukunta…

Ci Gaba Da Karatu “Shugaba Trump Yace Amurka Da Iran Suna Cigaba Da Tattaunawa” »

Amurka, Labarai

Posts pagination

Previous 1 … 62 63 64 … 142 Next

Sabbin Labarai

  • Al’ummar Jihar Nasarawa Suna Cecekuce Bisa Tsaida Aliyu Wadada Takarar Gwamna
  • Gwamnatin Tarayya Tayi Baje Kolin Nasarorin Tinubu
  • Peter Obi Ya Gayyaci Gwamnan Bauchi Bala Abdulkadir Kan Yazo Su Hada Kai Su Gyara Nijeriya.
  • Shugaba Tinubu Zai Kara Karbo Bashin Dala Miliyan 516
  • Akwai Bukatar APC Tayi Gyare-Gyare Kafun Zabe

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • RSF Ta Kasar Sudan, Tana Yin Garkuwa Da Mazauna A Yankin Darfur Afrika
  • Bola Ahmed Tinubu Ya Soke Bashin Da Gwamnati Take Bin NNPC Najeriya
  • Gwamnatin Najeriya Ta Horar Da Matasa Sama 7,000 A Matsayin Masu Tsaron Daji Labarai
  • CAN: Da Alamu Daliban St. Mery Na Cikin Koshin Lafiya Najeriya
  • Sama Da Zawiyya 100 Ne Suka Samu Tallafin Kayan Abinci Daga Al’mustapha Haji Sufi Labarai
  • ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro Labarai
  • Togo Ta Kama Tsohon Shugaban Kasar Burkina Faso Saboda Kitsa Juyin Mulki Afrika
  • Ga Fili Ga Doki Najeriya
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.