‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane A Hare Hare Daban Daban A Najeriya
‘Yan bindiga sun kashe mutane kimanin 100 a wasu hare-haren da suka kai kan wasu kauyuka biyu a yankunan tsakiya da kuma arewacin Najeriya, yayin da jami’an tsaro ke ci gaba da neman mutanen da suka kubuta da rayuka suke kuma farautar ‘yan bindigar. A jihar Kwara dake yankin tsakiyar Najeriya, ‘yan bindiga sun kai…
Ci Gaba Da Karatu “‘Yan Bindiga Sun Kashe Mutane A Hare Hare Daban Daban A Najeriya” »

