Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Wata Mace Ta Mutu A Hannun ‘Yan-Fashin Daji, Wata Ta Haihu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya Ta Mika Koke Ga FIFA Tana Zargin DR Congo Ta Sanya ‘Yan Wasan Da Basu Cancantaba Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • ‘Yan Tawayen M23 Masu Samun Goyon Bayan Rwanda Basu Jamye A Ulvira Ba Labarai
  • Afirka Ta Kudu Ta Kama ‘Yan ƙasar Kenya Su Bakwai Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • ‘Yan Bindiga Sun Kama Akalla Mutane 13 A Wani Coci A Jihar Kogi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Rahoton MDD Yace An Kashe Fiye Da Farar 1000 A Sudan
Published: December 19, 2025 at 11:26 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Ranar Alhamis, ofishin MDD mai kula da hakkin Bil’adama ya fitar da rahoto dake cewa an kashe fiye da farar hula 1000 lokacin da wata kungiyar mayakan wucin gadi a Sudan, da da karunta suka kwace iko a wani sansanin ‘yan gudun hijira a yankin Darfur cikin watan afrilun bana, kashi uku cikin wadanda aka hallaka an kashe su ne kai tsaye.

Watanni kafun ta kai farmakin daga 11-13 ga watan Afrilun, mayakan RSF sun hana kai abinci da wasu kayan agaji zuwa sansanin da ake kira zamzam a yammcin Darfur, inda mutane rabin milyan wadanda yaki ya tilastawa barin muhallensu suka sami mafaka, kamar yadda rahoton na MDD ya fada.

Wannnan rahoton sakamakon bincike ne da ya hada da magana da mutane 155 wadanda suka tsira daga harin da mayakan RSF suka kai kan sansanin, da wadanda aka yi abun akan idonsu, da ahalin yanzu suke Cadi zaman gudun hijira.

Daya daga cikinsu ya bada shaidan cewa an kashe mutane 8 da suka buya a cikin wani daki, yace dakarun RSF suka sa bakin bindiga suka harbe mutanen kamar yadda rahoton ya fada.

Ita dai RSF ta bada maida martani ba da ak nemi jin ta bakinta kan wannan rahoto.

Amma a baya ta musanta wannan zargi, tana cewa bata auna farar hula, kuma tana daukar mataki kan duk wani jami’inta da suke saba wannan doka.

Amurka da wasu suna kiraye kirayen a tsagaita wuta a wannan rikici na Sudan.

Labarai

Post navigation

Previous Post: Wata Mace Ta Mutu A Hannun ‘Yan-Fashin Daji, Wata Ta Haihu
Next Post: Za’a Koyawa Yara Tarihin Shugaba Donald Trump Saboda Rayuwarsa Akwai Darasi Wajen Jajircewa Da Kwazo

Karin Labarai Masu Alaka

Jirgin Sojin Saman Najeriya Yayi Hatsari a Jihar Neja Labarai
Tsohon Alkalin Alkalai A Najeriya Ya Rasu Yana Da Shekaru 71 Labarai
Gwamnan Neja Bago Na Cin Zarafin Talakawan Da Suka Zabe Shi Labarai
Malami: Gwamnatin APC Ta Gaza – “Yan-Kasa Kuwa Na Da Katin Zabe” Labarai
Alaka Na Cigaba Da Kamari Tsakanin Rwanda Da Barundi Labarai
Ingila, Hauhawar Farashi Yayi ƙasa Sosai Labarai

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Kamfanin Hakar Ma’adanai Na Kasar Kanada Ya Cigaban Da Aikinsa
  • Za’a Koyawa Yara Tarihin Shugaba Donald Trump Saboda Rayuwarsa Akwai Darasi Wajen Jajircewa Da Kwazo
  • Rahoton MDD Yace An Kashe Fiye Da Farar 1000 A Sudan
  • Wata Mace Ta Mutu A Hannun ‘Yan-Fashin Daji, Wata Ta Haihu
  • Shugaba Tinubu Ya Gargadi Gwamnoni Game Da Rike Kudaden Kananan Hukumomi Tare Kuma Da Bada Tabbacin Kafa ‘Yan Sandan Jihohi

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Rasha Na Cigaba Da Kai Hare-Haren Makamai Masu Linzami Ga Ukrain Labarai
  • ‘Yan Kungiyar Boko Haram Sun Yi Awon Gaba Da Mata 13 A Borno Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Alhassan Yayi Nasarar Kifar Da Wurkilili A Gasar Damben Gargajiya Wasanni
  • Gwamnatin Tarayya Na Kokarin Hana Demokraɗiyya A Najeriya Siyasa
  • AFCON ChelIe, Ya Fidda Sunayen ‘Yan Wasan Super Eagles Na Karshe. Wasanni
  • ‘Yan Sanda Sun Kama Masu Garkuwar da Mutane a Jihar Gombe Tsaro
  • Musa: “Da Yaddar Allah Zamu Ga Bayan Ta’addanci A Najeriya” Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • An Kashe Sojojin Bangladesh A Kasar Sudan Tsaro
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.