
SAMA DA MUTANE DUBU 500 YANBINDIGA SUKA RABA DA MUHALLANSU A JIHAR NEJA.
Gwamnatin Najeriya ta Kai Kayan tallafi na Abinci ga wadanda Yan bindiga suka sukayi ma ta,Addanci a Jihar Neja,
Kayan tallafin dai da aka kai a yankin Borgu da Agwara sun hada da shinkafa da man girki da tabarmi da barguna sannan Abincin gina jiki na yara,
Gwamnatin Jihar Nejan dai ta tabbatar da cewa sama da Mutane dubu dari biyar yanta,adda suka raba da gidajensu Wasu ma sun tsallaka zuwa Kasar Janhoriyar Benin.
Alh.ibrahim Inga shine Kwamishinan Ma,aikatar Kula da Harkokin jin Kai a Jihar Neja yayi Karin haske aka Kayan tallafin da aka kaima mutanen yankin na borgu da Agwara..
Gwamnan Jihar Nejan Umar Muhammad Bago da ya halarci taron raba tallafin yace tabbas zasu yaki wadan nan Yan da,adda…
Ahalin da ake ciki Al,ummar Musulmi Sunyi Amfani da wannan wata na Ramadan Wajan Neman Sauki Daga Allah akan wadan yanbindiga da Suka gallabi Jama,a.

