Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ƙungiyar ‘Yan Jarida (NUJ) A Bauchi Ta Yi Allah Wadai Da Mummunan Harin Da Jami’an ‘Yan Sanda Suka Kai Wa Daya Daga Cikin Mambobinta Labarai
  • An Kwace Nasarar Da Senegal Tayi na (CAF) An Ba Wa Maroko Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Zelensky: Gabas Ta Tsakiya Na Iya Nuna Makomarmu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Mojtaba Khamenei Ya Zama Sabon Jagoran Jamhuriyar Musulunci ta Iran Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

‘Yan Bindiga A Mali Sun Kashe Direbobin Manyan Motoci
Published: March 11, 2026 at 8:30 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Tsagera ‘yan Bindiga a Mali masu alaka da al-Qeada sun kashe direbobin manyan motocin dakon mai 10 da yaran gidan su biyu, yayinda suke balaguro a yankin Kayes da yake yammacin Mali a karshen watan daya, kamar yadda Kungiyar kare hakkin Bil’adama Human Rights Watch ta fada a ranar talata.

Kungiyar da ake kira Jama’at Nusrat al-Islam wal-Muslimin ta kai hari kan jerin gwanon motocin dakon mai 40 da sojoji suke baiwa kariya, kamar yadda Kungiyar ta Human Rights ta fada.

Kungiyar ‘yan bindigar mai lakabiin JNIM a takaicce galibi tana aika-aikanta ne a Mali da Burkina Faso, yanzu ta zama babbar Kungiyar ‘yan Bindiga a yankin. Wai tana da burin kafa tsarin shari’a a fadin yankin kasashe da suke yankin Sahel, kuma ta fadada ikonta zuwa yammacin Afirka. Hukumomin Mali yanzu suna raka Motocin dakon mai domin saukaka karancin mai da fitinar ‘yan bindigar ta janyo a kasar da bata da kogi.

Afrika, Labarai, Sauran Duniya, Tsaro

Post navigation

Previous Post: Wata Biyu Najeriya Bata Bada Lasisin Shigo Da Mai Daga Ketare Ba
Next Post: Hukumar Zabe Ta Saukaka Gudanar Da Rijistar Katin Zabe A Najeriya

Karin Labarai Masu Alaka

Sudan Takai Hari Kasar Chadi Da Jirgi Marar Matuki Afrika
Gwamnatin Najeriya Tana Saka Ido Akan Matsalolin Gabas Ta Tsakiya Afrika
EFCC Ta Tsare Tsohon Minista Abubakar Malami Tsaro
Gwamnatin Gombe Ta Aza Tubalin Gina Sakatariyar Gundumomin Cigaba (LCDAs) Labarai
Gwamnatin Trump Tana Cigaba Da Korar Baki Daga Amurka Afrika
Burkina Faso: Mun Kama Sojojin Najeriya da Jirgin Yaki Bisa Shigowa Ba Bisa Ka’ida Ba Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Wani Dan Ta’adda Ya Hallaka ‘Yan Makaranta A Kasar Uganda
  • Sakataren Tsaron Amurka Ya Kori Shugaban Sojin Kasar
  • Kwararru Sun Nuna Damuwa Game Da Yakin Iran
  • Za’a Kada Kuri’a A Kwamitin Tsaro Na MDD Kan Yaki
  • Kasashen Da Dama Na Neman Hanyar Cigaba Da Dakon Makamashi

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Sojojin Najeriya Sun Kashe Fitaccen ’Yan Bindiga Kallamu A Jihar Sakkwato Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Majami’ar Anglican Zasuyi Taron Zaben Sabon Shugaba Afrika
  • Rikici Ya Lafa A Kasar Iran Bayan Daukar Matakai Labarai
  • An Gano Wasu Boma Bomai Da Aka Binne A Jihar Neja Najeriya
  • Kasashen Duniya Sunyi Tir Da Hambarar Da Gwamnatin Venezuela Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Mataimakin Shugaban Kasa Ya Sauka A Jihar Kwara Labarai
  • An Kashe Falatsinawa Biyar A Wani Hari Da Isra’ila Takai Wata Makaranta A Gaza Tsaro
  • ‘Yan Bindiga Sun Hallaka Mutane 30 A Jihar Neja Najeriya
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.