Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Zelensky: Gabas Ta Tsakiya Na Iya Nuna Makomarmu Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Mojtaba Khamenei Ya Zama Sabon Jagoran Jamhuriyar Musulunci ta Iran Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnatin Najeriya Taja Hankalin ‘Yan Najeriya Mazauna Iran Da Kasashen Larabawa Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnan Gombe Yace An Sace Yara 48 A Jihar Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • ‘Yan Bindiga Suna Cigaba Da Kashe Mutane A Garin Gwana Dake Jihar Bauchi Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

‘Yan Tada Kayar Baya Sun Tayar Da Bom A Maiduguri
Published: December 25, 2025 at 4:55 AM | By: Aliyu Bala Gerengi

Bam ya Fashe a wani masallaci a Maiduguri, babban birnin jihar Borno a Nigeria, yayin da ake tsaka da gabatar da sallar Magariba, har yanzu de ba’a san adadin mutanen da suka jikkata ko suka rasa rayukan su ba.

Fashewar bom din ya auku a jihar da tayi shekaru tana fama da hare-haren ‘yan ta’adda irin su Boko Haram, da kungiyar ISWAP, da yayi sanadiyar dubbannan rayuka, kuma da yawa suka tsere daga gidajen su, a arewa maso gabashin Najeriya.

Ba wata kungiya da ta yi ikirarin kai harin, amma ‘yan ta’adda sukan kai hare-haren Kunar bakin wake, ko su saka bom a masallatai da wurin dandazon jama’a a Maiduguri.

Tun a shekarar 2009 ne kungiyar Boko Haram ta fara tada hankali a Borno, inda take so ta kafa daular Musulunci amma duk da mai da martani da sojoji ke yi, da kuma hadin kan yankuna wajen kawo karshen ta, kungiyar na ci gaba da kai hare-hare da ke barazana ga rayukan mutane a arewa maso gabas.

Labarai

Post navigation

Previous Post: ‘Yan Sanda Sun Kama Mutane Takwas Da Ake Zargi Da Siyar Da Tikitin AFCON Ba Bisa Ka’ida Ba
Next Post: Gwamnatin Shugaba Trump Tana Cigaba Da Janye Jakadunta Zuwa Gida

Karin Labarai Masu Alaka

Shugaban Amurka Zai Sake Gine Gaza Amurka
Shugabannin Kasar Australia Sun Bukaci ‘Yan Kasar Suyi Zanga Zanga Cikin Lumana Afrika
An Tura Rundunar Tsaron Sham Zuwa Kakarshin Ikon Kurdawa Labarai
Tinubu: Mun Ware Biliyan 42 Don Inganta Lafiyar ‘Yan-Kasa Labarai
Shugaba Trump Ya Bukaci A Cigaba Da Zanga Zanga A Iran Labarai
Isra’ila Ta Dau Alwashin Kawo Karshen Falasdi Labarai

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • ‘Yan Uwa Musulmi A Jihar Gombe Sunyi Allah Wadai Da Kisan Ayatollah Khomeini
  • An Samu Kaburbura Biyu Dauke Da Gawarwaki 173 A Kasar Kwango
  • Yan Bindiga Suna Cigaba Da Kashe Mutane A Garin Gwana Dake Jihar Bauchi
  • Karancin Iskar Gas Kalubale Ne Ga Wutar Lantarki
  • Zelensky: Gabas Ta Tsakiya Na Iya Nuna Makomarmu

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Wasanni
  • Shugaba Tinubu Ya Isa Legas Domin Hutun Karshen Shekara Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Gwamnatin Najeriya Ta Ayyana Ranakun Hutu Najeriya
  • Shugaba Saied Yana Cigaba Da Samun Goyon Bayan Al’ummar Kasar Tunisiya Afrika
  • Shugaba Trump Yayi Barazanar Tura Sojoji Ga Masu Zanga Zanga Amurka
  • Gwamnatin Najeriya Na Shirin Yin Zamiya Don Biyan Bashi Labarai
  • ‘Yan Gudun Hijira A Kasar Libya Suna Fuskantar Cin Zarafi Afrika
  • Kasar Malawi Ta Kaddamar Da Rigakafin Shan Inna Kiwon Lafiya
  • An Garkame Dan Majalisa Watannin Takwas A Kasar Tunisiya Afrika
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.