Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • Jarman Deba Ya Kada Senata Goje A Zaben Fidda Gwani Afrika
  • Jami’an ‘Yan Sanda A Gombe Sun Kama Barayi Afrika
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai Afrika
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari Afrika
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe Afrika

Farashin Danyen Mai Ya Farfado Fiye Da Kashi Daya
Published: December 17, 2025 at 9:04 PM | By: Bala Hassan | Updated: December 17, 2025

Farashin danyen mai ya farfado da fiye da kashi daya cikin dari a yau laraba, bayanda shugaban Amurka Donald Trump, ya bada umarnin hana jiragen dakon mai da aka azawa takunkumi shiga ko fita daga Venezuela, al’amarii da ya kara jefa zaman dar dar ta fuskar siyasa a duniya, kuma ya rage fargabar da ake yi cewa kasuwar mai zata yi kwante.

Mai da ake kira Brent ya tashi da kashi daya da digo 68, watau dala 59 da kobon Amurka 91, yayinda mai da ake kira West Texas ya karu da kashi fiyeda daya d rabi, ya tsaya kan kudi dala 56 da centi ashirin kan ko wace ganga.

Yawan mai da Amurk take hakowa ya hana farashin mai tashi a kasuwannin duniya.

Farashin mai yayi kasa sosai da rabon aga haka kamar shekaru biiyar da suka wuce, kan tsammanin za’a sami dai dato kan yakin Rasha da Ukraine, mataki da zai sa a dage takunkumin da aka kakabawa Rasha, hakan zai rage farashin mai, yayinda kasuwar mai take nuna rashin tabbas

Sauran Duniya

Post navigation

Previous Post: Ingila, Hauhawar Farashi Yayi ƙasa Sosai
Next Post: Majalisar Dattawan Amurka Ta Amince Da Wata Doka

Karin Labarai Masu Alaka

Amurka Zata Kara Tura Sojoji Gabas Ta Tsakiya Afrika
China Ta Yi Kira Da Kasashen Gabas Ta Tsakiya Su Hada Kai Labarai
Jirgin Hakar Mai Daga Turkiyya Ya Isa Mugadishu Afrika
Kasar Chadi Ta Rufe Iyakar Ta Da Kasar Sudan Afrika
An Canza Shugabannin Hukumar Hakar Ma’adanai A Congo Labarai
Iran Tace Jakadan Kasar Ta A Lebanon Zai Cigaba Da Zama A Beirut Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Jarman Deba Ya Kada Senata Goje A Zaben Fidda Gwani
  • Jami’an ‘Yan Sanda A Gombe Sun Kama Barayi
  • Kotu Ta Bada Belin Nasiru El Rufai
  • Najeriya Da Jamus Sun Kulla Yarjejeniyar Zuba Jari
  • Zaben Fidda Gwani Ya Gudana Lafiya A Jihar Gombe

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Talauci Ya Ragu A Tsakanin Al’ummar Jihar Jigawa Siyasa
  • Amurka Ta Kama Wani Jirgin Dakon Mai Amurka
  • NUJ: Akwai Bukatar Inganta Albashin ‘Yan Jarida A Najeriya Najeriya
  • Zelensky Na Buƙatar Ganawa Da Trump Domin Cimma Matsaya Kan Batutuwa Masu Sarƙaƙiya Labarai
  • Iran Ta Kama Wani Jirgin Ruwa Shake Da Mai Labarai
  • Najeriya Da Amurka Sun Amince Su Haɗa Kai Don Inganta ’Yancin Addini Da ƙarfafa Tsaro A Nijeriya Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Bankin Duniya Ya Rage Hasashen Bunkasar Tattalin Arzikin Afirka Da Yankin Sahara Afrika
  • Gwamnan Neja Bago Na Cin Zarafin Talakawan Da Suka Zabe Shi Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.