Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • ’Yan Sandan Gombe Sun Kama Wanda Ake Zargi Da Garkuwa Da Mutane Da Dillalin Miyagun Ƙwayoyi Afrika
  • Gwamnan Gombe Ya Rantsar Da Sabbin Manyan Sakatarori 19 Afrika
  • CBCN Ta Ce Za Ta Ci Gaba Da Goyon Bayan Tinubu A Zaɓen 2027 Afrika
  • Gwamna Bala Mohammed Ya Miƙa Ta’aziyyar Rasuwar Abdullahi Sule Madaki Afrika
  • Al’ummar Wajari Sun Amfana Da Gyaran Cibiyar Kiwon Lafiya Matakin Farko Afrika

An tura tsohon ministan Ilimin Nijar gidan yari saboda zargin aikata fyade ga wata daliba.
Published: January 8, 2026 at 1:38 PM | By: Mustapha Nasiru Batsari | Updated: January 8, 2026

Hukumomi a Jamhuriyar Nijar sun cafke tsofon ministan ilimi mai zurfi PhD Mamadou Djibo sakamakon zargin yi wa wata daliba fyade. Tuni a ka wuce da shi gidan yari a ci gaba da binciken wannan al’amari da ta farfado da mahawwara game da cin zarafi mata a makarantu.
Wakilin GTA Hausa Amurka ke Magana Souley Moumouni Barma ya aiko mana Karin bayani daga birnin Yamai.
Ainahi tsofon minista Mamodou Djibo ya gurfana a ofishin ‘yan sandan farin kaya inda aka saurare shi bayan da wata daliba ta shigar da kara a bisa zarginsa da yi ma ta fyade. Daga bisani maganar ta kara gaba zuwa kotu inda alkali mai tuhuma ya damka shi a hannun alkali mai bincike wanne ya tura shi gidan yarin Kollo a ci gaba da bincike. abinda ‘yan kasa ke ganin alama ce ta yunkurin zartas da abubuwan da dokokin kasa suka yi tanadi dangane da batun cin zarafin mata. Alhaji Abdou Maman Lokoko na daga cikin shugabanin kungiyoyin bunkasa ilimi a Nijar.

Majiyoyi na cewa dalibar da ta bankado wannan badakala na daga cikin daliban makarantar da ke karatu a makarantar tsofon minista PhD Mamadou Djibo lamarin da ke farfado da mahawwara game da yanayin da dalibai mata ke karatu cikinsa. Wata ‘yar fafutika Housseina Maizoumbou na ganin lokaci ya yi da za a kawo karshen matsalar.

A nan gaba ne a ke saran gurfanar da tsohon ministan na ilimi a gaban alkali domin tantance zahirin abubuwan da suka faru.
Dan rajin kare hakkin dan adam Abdourahamane Oumarou na cewa…

Kawo yanzu ba wani takamemen bayani daga bangaren mashara’anta haka kuma wani makusancin ministan da ke zargi ko laiyansa ba su ce kala ba game da wannan dambarwa.

An tura tsohon ministan Ilimin Nijar gidan yari saboda zargin aikata fyade.

https://gtahausa.com/wp-content/uploads/2026/01/TSOHON-MINISTA-NIJAR.mp3
Afrika

Post navigation

Previous Post: Amurka Ta Kama Tsohon Ministan Kudin Kasar Ghana
Next Post: Sarkin Kagarko Ya Rasu Yana Da Shekaru 110

Karin Labarai Masu Alaka

NSCIA Ta Gargadi Gwamnati Kan Zargin Tauye Haƙƙin Musulmi Afrika
Babban Sakataren MDD Yayi Allah Wadai Da Matakin Soja A Gabas Ta Tsakiya Afrika
Rundunar ‘Yan Sandan Kebbi Ta Dakile Yunkurin Garkuwa Da Mutune, Ta Kama Masu Laifi Afrika
Kwararru Sun Tabbatar Da Lafiyar Kangimi Dam Bayan Binciken Tsaro Afrika
Shugaban Afrika Ta Kudu Yanuna Goyon Bayan Kawo Karshen Yaki Tsakanin Rasha Da Ukraine Afrika
Iran Tana Duba Yiwuwar Cimma Yarjejeniya Da Amurka Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • ’Yan Sandan Gombe Sun Kama Wanda Ake Zargi Da Garkuwa Da Mutane Da Dillalin Miyagun Ƙwayoyi
  • Gwamnan Gombe Ya Rantsar Da Sabbin Manyan Sakatarori 19
  • CBCN Ta Ce Za Ta Ci Gaba Da Goyon Bayan Tinubu A Zaɓen 2027
  • Gwamna Bala Mohammed Ya Miƙa Ta’aziyyar Rasuwar Abdullahi Sule Madaki
  • Al’ummar Wajari Sun Amfana Da Gyaran Cibiyar Kiwon Lafiya Matakin Farko

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Gwamnan Gombe Ya Rantsar Da Sabbin Manyan Sakatarori 19 Afrika
  • Amurkawa Sun Nuna Bacin Rai Saboda Yawaita Kashe ‘Yan Kasar Amurka
  • Likitoci Masu Neman Kwarewa Zasu Shiga Yakin Aiki Afrika
  • Hukumar NAHCON Ta Bude Asibiti A Madina Afrika
  • Sace Ni Bai Hana Ni Bin Hanyar Jere Ba-Ali Gantsa Labarai
  • Tawagar Shirya Gasar Kwallon Sarakuna A Gombe Ta Ziyarci Masarautun Jihar Labarai
  • Kasar Masar Ta Dakatar Da Wasu Ayyukan Da Ake Amfani Da Man Fetur Da Diesel Labarai
  • NDLEA Ta Fara Binciken Kwakwaf Akan Wasu ‘Yan Mata Dake Kai Kwaya Gidan Yari Labarai
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.