Skip to content
Saurari Shirye-shiryenmu
  • Game Da Mu
  • Talla
  • Tuntube Mu
GTA Hausa Logo

GTA Hausa

Amintacciyar Murya

gtahausa Banner
  • Babban Shafi
  • Labarai
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Kiwon Lafiya
  • Najeriya
  • Afrika
  • Amurka
  • Shirye-Shirye
  • Toggle search form
  • ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro Labarai
  • Za A Cigaba Da Tattaunawa Domin Kawo Karshen Yakin Gabas Ta Tsakiya Amurka
  • Gamayyar ADC Ta Bukaci Shugaban INEC Ya Yi Murabus Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Ƙungiyar ‘Yan Jarida (NUJ) A Bauchi Ta Yi Allah Wadai Da Mummunan Harin Da Jami’an ‘Yan Sanda Suka Kai Wa Daya Daga Cikin Mambobinta Labarai
  • An Kwace Nasarar Da Senegal Tayi na (CAF) An Ba Wa Maroko Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu

Zaman Lafiya Yafara Dawowa A Sudan
Published: January 15, 2026 at 2:44 PM | By: Aliyu Bala Gerengi

A yayin da aka kusa cika shekaru uku cif da barkewar yaki a kasar Sudan, an ci gaba da kokarin kawo zaman lafiya ranar laraba a birnin al-Qahira, inda Masar da Majalisar Dinkin Duniya suka yi kira ga sassan dake yakar juna da su yarda da tsagaita wuta na jinkai a fadin kasar.

Ministan harkokin wajen Masar, Badr Abdelatty ya shaidawa ‘yan jarida cewa kasarsa ba zata yarda kasar Sudan ko cibiyoyinta su rushe ba, kuma ba zata amince da duk wani yunkurin gurgunta hadin kanta ko rarraba yankunanta ba.

Abdelatty ya fada a taron ‘yan jarida na hadin guiwa da jakada na musamman na sakatare janar din MDD a Sudan, Ramtane Lamamra, cewa Masar ba zata nade hannu ba, kuma zata dauki dukkan matakan da suka kamata na tabbatar da ci gaba da hadin kan Sudan.

Afrika

Post navigation

Previous Post: Shugaban Kasar Uganda Yana Kokarin Mayar Da Mulkin Kasar Na Gado
Next Post: Kasar Sham Ta Sallami Wasu Fararen Hula

Karin Labarai Masu Alaka

Kungiyar Tsaro Ta NATO Tana Fuskantar Kalubale Afrika
Papa Roma Leo Yace Zai Cigaba Da Sukan Yake Yake Afrika
Farashin Danyen Mai Ya Tashi A Kasuwannin Duniya Afrika
Hari Akan Wata Mashaya Ya Rutsa Da Mutane 9 A Afirka Ta Kudu Afrika
Jirgi Marar Matuka Yayi Luguden Wutan A Abu Dhabi Afrika
Iran Tana Duba Yiwuwar Cimma Yarjejeniya Da Amurka Afrika

Aiko Mana Sako Cancel reply

Kada ka damu, baza a wallafa adireshin imel dinka ba. Required fields are marked *

Sabbin Labarai

  • Jami’yar ADC A Najeriya Ta Kori Nafiu Bala
  • ADC Ta Kaucewa INEC Ta Gudanar Da Babban Taro
  • ‘Yan Sanda Sun Kama Mutane 33 Bisa Zargin Kai Hari A Jihar Kwara
  • Papa Roma Leo Yayi Gargadi Game Da Rushewar Dimokraɗiyya
  • Jiragen Ruwa Suna Biyayya Ga Dokar Hana Ketare Ruwa

Rukuni

  • Afrika
  • Amurka
  • Bidiyo
  • Kimiya
  • Kiwon Lafiya
  • Labarai
  • Labarai Da Ɗumi-Ɗuminsu
  • Najeriya
  • Nishadi
  • Rediyo
  • Rumbun Hotuna
  • Sana'o'i
  • Sauran Duniya
  • Shirye-Shirye
  • Siyasa
  • Tsaro
  • Uncategorized
  • Wasanni
  • Jakadan Amurka A Poland Ya Yanke Hulda Da Kakakin Majalisar Kasar Labarai
  • Shugaba Trump Yace Amurka Takai Hari Kharg Tsibiri a Kasar Iran Afrika
  • Kotun Amurka Ta Soke Harajin Fito Da Shugaba Trump Ya Kakabawa Kayan Kasashen Waje Amurka
  • Kocin Ranchers Bees Ya Yi Murabus Wasanni
  • Kasar Saudiya Zatayi Gwajin Noman Dabino A Kano Labarai
  • Farashin Mai Ya Cigaba Da Tashi Afrika
  • Jirgin Sama Ya Fadi A Kano Labarai
  • Jami’an tsaro sama da dubu biyar ne zasuyi aikin tabbatar da tsaro Alokacin bikin karamar sallah a Jihar Nejan Najeriya. Najeriya
GTA Hausa Logo

Yadda Ake Amfani Da Bayanan Ku

A GTA Hausa, mun kuduri aniyar kare sirrin maziyarta shafukanmu. Wannan Tsarin Sirri yana bayyana irin bayanan da muke tattarawa, yadda muke amfani da su, da kuma zaɓuɓɓukan da kuke da su game da bayanan ku na sirri. Ci Gaba Da Karatu

Shafukan Mu

  • Facebook
  • (Twitter)
  • Instagram
  • TikTok
  • YouTube

Haƙƙin Mallaka © 2025 GTA Hausa - Dukkan Haƙƙoƙi Mallakinmu Ne.